Bola Tinubu
Shugaba Bola Tinubu ya ce shekaru 31 da suka gabata, Najeriya ta tsaya tsayin daka domin tabbatar da dimokuraɗiyya. Ya zayyana gwarazan dimokuraɗiyyar kasar.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa tattalin arzikin Najeriya ya dade yana bukatar a yi masa garambawul domin dawo da shi kan turbar da ta dace.
Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta caccaki Atiku Abubakar da jam'iyyarsa ta PDP kan dora alhakin halin kuncin da ake ciki a kasa kan Shugaba Bola Tinubu.
Rahoto ya nuna cewa a yanzu haka Shugaba Bola Tinubu na gabatar da jawabi kai tsaye ga 'yan Najeriya a yayin da ake bikin zagayowar ranar dimokuraɗiyyar ƙasar.
Jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) ta caccaki kamun ludayin mulkin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu da jam'iyyar All Progressives Congress (APC).
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, ya dora alhakin halin kuncin da ake ciki a Najeriya kan jam'iyyar All Progressives Congress (APC) mai mulki.
Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya yi nuni da cewa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu bai samun cikakkun bayanai kan halin da ake cikin dangane da matsalar tsaro.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi Allah wadai da sababbin hare-haren ta'addanci da 'yan bindiga suka kai a wasu kananan hukumomi biyu na jihar Katsina.
Fadar shugaban kasa ta bayyana cewa shugaba Bola Ahmed Tinubu zai gana da 'yan Najeriya ta cikin jawabi a ranar dimukuradiyya. A gobe ne za a yi bikin ranar.
Bola Tinubu
Samu kari