Bola Tinubu
Gwamnan jihar Kebbi, Kwamred Nasir Idris ya ce a shirye yake domin biyan mafi karancin albashi da duk aka amince da shi komai yawansa ga ma'aikata.
Wani shafi ya yi ta yada cewa gwamnatin tarayya karkashin jagorancin Shugaba Bola Tinubu ta kashe N814bn wajen sauya taken kasa. An gano gaskiya kan hakan.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya tura sakon jaje bayan rasuwar mai martaba Dakta Tagwai Sambo wanda shi ne mafi dadewa kan karaga a Arewa. Ya yi shekaru 58.
Hukumar yan sanda ta kasa (PSC) ta bukaci shugaba Bola Tinubu ya gaggauta korar sufeton yan sanda IGP Kayode Egbetokun kan bankado bakala da ya yi.
Masu buƙata ta musamman na jam'iyyar APC teshen Kudu maso Yamma sun kaiwa Tinubu ziyarar barka da Sallah, sun buƙaci ya naɗa sabon minista a ma'aikatar jin kai.
Jigon jam'iyyar NNPP a Najeriya, Buba Galadima ya ja kunnen Shugaba Bola Tinubu da ya yi hankali da shiga lamarin siyasar Kano ko ya lalata siyasarsa.
Shugaban majalisar dattawa, Sanata Goodwill Akpabio ya bayyana cewa an zabi dalibai sama da 30,000 domin samun lamunin karatun NELFUND da Bola Tinubu ya kawo.
Fadar shugaban kasa ta yi martani ga dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar Labour Party (LP), Peter Obi, kan kalaman da ya yi dangane da siyo sabon jirgi ga Tinubu.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu taushi ‘yan Najeriya da cewa ba a kasar nan kadai ake shan wahala ba, sauran kasashen duniya na fuskantar irin yanayin.
Bola Tinubu
Samu kari