Bola Tinubu
Yan Najeriya sun yi martani mai zafi ga shugaban kasa Bola Tinubu a kan kalaman da ya yi a ranar sallah na kiran mutane su kara hakuri da juriya domin cigaban kasa.
Gwamnatin Tarayya ta karyata zargin da ake yi na shirin sanya dokar ta baci a Kano domin tuge gwamnati musamman wanda Sanata Rabiu Kwankwaso ya yi.
Gwamnatin tarayya ta wanke kanta daga wahalhalun da ‘yan Najeriya ke fama da shi, tare da bayyana wadanda ta ke zargi da laifin rugurguza tattalin arzikin kasa.
Attajirin da ya fi kowa kudi a nahiyar Afirika, Alhaji Aliko Dangote, ya je gaisuwar Sallah wajen shugaban kasa, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu a gidansa da ke Legas.
Shugaba Bola Tinubu ya amince da nadin Mista Ayodeji Ariyo Gbeleyi a matsayin shugaban hukumar kamfanonin gwamnati (BPE). Gbeleyi tsohon kwamishinan Legas ne.
Sakataren jam'iyyar APC na kasa, Sanata Ajibola Basiru, ya bukaci 'yan Najeriya da su ci gaba da yiwa Shugaba Bola Tinubu addu'a domin ya samu nasara a gwamnatinsa.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya bukaci 'yan Najeriya da su kasance masu yi sadaukarwa domin kasar nan ta samu ci gaba mai dorewa da ake bukata.
A yayin da al'ummar Musulmi za su gudanar da Sallar Idin bana a yau Lahadi, fadar shugaban kasar Najeriya ta ce Bola Tinubu zai gudanar da burin Sallarsa a Legas.
Bola Ahmed Tinubu ya ba Bisi Akande wanda amininsa ne mukami a gwamnatin tarayya da ya tashi rabon kujeru wannan karo a manyan makarantun gaba da sakandare.
Bola Tinubu
Samu kari