Majalisar dokokin tarayya
A zaman yanke hukunci ranar Talata, Kotun ɗaukaka kara ta yi na'am da hukuncin tsige mambobin majalisar wakilan tarayya uku na PDP daga jihar Filato.
‘Yan majalisa sun bukaci a dauki mataki bayan farfadowar ‘Yan Boko Haram a Borno da Yobe yayin da aka tattauna game da sababbin hare-haren kungiyar Boko Haram.
Shugaban kasa, Bola Tinubu, ya sanya hannu kan karin kasafin kudin N2.17tn na shekarar 2023 a fadar shugaban kasa da ke Abuja a ranar Laraba, 8 ga watan Nuwamba.
Wata babbar kotun tarayya da ke Osogbo, jihar Osun ta daure wasu mutane biyar na tsawon shekaru biyar a gidan gyara hali akan laifin yada bidiyon tsiraci da damfara.
Kotun daukaka kara ta tabbatar da nasarar Honarabul Yusuf Datti na jam'iyyar NNPP kujerar dan Majalisar Tarayyar a mazabar Kura/Madobi/Garun Malam ta jihar Kano.
Sanata Neda Imasuen na jam'iyyar Labour Party ya bayyana cewa ba za su iya hana shirin majalisar tarayya na siyo motocin N160m ga ƴan majalisu ba.
Kotun daukaka kara ta tabbatar da nasarar Rabi'u Yusuf Takai na jam'iyyar NNPP a matsayin wanda ya lashe zaben Majalisar Tarayya a mazabar Takai/Sumaila a Kano.
Kotun ɗaukaka ƙara ta tabbatar da nasarar da ɗan majalisar jam'iyyar All Progressives Congress (APC) ya samu a jihar Edo a zaɓen ranar 25 ga watan Maris.
Za a ji yadda jam’iyyar LP ta dawo da wasu kujerunta da APC da PDP su ka karbe. Alkalai sun yi hukunci cewa karamar Ministar kwadago ba ta yi nasara ba.
Majalisar dokokin tarayya
Samu kari