Majalisar dokokin tarayya
Kotun daukaka kara ta tabbatar da nasarar dan tsohon minista, Jerry Gana, Joshua Gana na jam'iyyar PDP a matsayin wanda ya lashe zaben majalisar Tarayya.
Majalisar wakilai ta ɗauki matakai kan binciken yadda aka kashe N100bn na tallafin COVID-19, inda ta umarci Akanta Janar ta tarayya ta bayar da rahoto a kai.
Cibiyar Nazarin Ayyukan Majalisa da Dimokuradiyya ta Najeriya (NILDS) ta bukaci a kara kudaden da ake ware wa majalisa domin ayyukan sa ido ga bangaren zartarwa.
Wasu masu zanga-zanga sun yi tattaki har zuwa zauren majalisar tarayya da ke Abuja ranar Laraba, sun buƙaci a tsige Bello Matawalle daga matsayin ministan tsaro.
A ranar Laraba, majalisar dattawan Najeriya ta amince da dala biliyan 7.8 da kuma yuro miliyan 100 a matsayin kudin da Shugaba Bola Ahmed Tinubu zai ciyo bashi.
Ganin ya zama Sanata, tsohon gwamna a Gombe, Ibrahim Hassan Dankwambo ya bukaci gwamnatin jiharsa ta dakatar da biyansa kudin fanshon da aka saba ba shi duk wata.
Shugaban ƙasa, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya aike da sako ga majalisar wakilan tarayya inda ya buƙaci ta amince masa ya ƙara N2.1tr a kasafin kuɗin 2023.
Kotun daukaka kara reshen Abuja ta tabbatar da Natasha Akpoti-Uduagan a matsayin sahihiyar yar takarar da ta lashe zaben sanata mai wakiltar Kogi ta tsakiya.
Sanatan Borno ta Kudu, Ali Ndume ya kalubalanci yadda shugaban majalisar, Godswill Akpabio ke jagorantar majalisar cikin rashin kwarewa, ya ce ya fishi kwarewa.
Majalisar dokokin tarayya
Samu kari