Majalisar dokokin tarayya
Yan majalisar wakilan tarayya, sun gayyaci ministan babban birnin tarayya, Abuja, Muhammed Adamu, domin ya zo ya musu bayani kan halin da ake ciki a Abuja.
Yayin da majaisun tarayyan Najeriya suka koma.daga hutu yau Talata, an ji kakakin majapisar wakilai na karanta wasikar dauya shekar wani mamba zuwa APC mai mulk
'Yan majalisa a jihar Imo sun tsige shugabansu bayan da aka samu wani rashin jituwa. An ce rikici ya biyo baya yayin da tsohon matamakin kakakin majalisar ya sh
Hukumar NYSC ta koka kan yadda gwamnati ta ware makudan kudade don cin abinci a gidajen yari, yayin da aka ware dan kadan ga 'yan bautar kasa a fadin kasar.
A ranar Juma'a sanatoci sun yi arangama kan rarrabe ayyukan tituna a kasafin kudin shekarar 2022.Ministan ayyuka da gidaje, Babatunde Fashola ya je kare kasafi.
Rikici ya barke a majalisar dokokin jihar Plateau, Kaakakin da aka tsige ya ce ba zai yarda ba. Tsigaggen Kakakin majalisar Nuhu Abok, ya bude nasa zauren.
Rahotannin dake fitowa yanzu haka daga jihar Cross Ribas na nuni da cewa ƴar majalisar dokokin jihar, Elizabeth Ironbar, ta rigamu gidan gaskiya ranar Talata.
Shugabannin majalisun dokokin jihohin Najeriya 36 sun yi ittifaki wajen kira ga Shugaban kasa Muhammadu Buhari cewa ya alanta yan bindiga matsayin yan ta'adda.
A ranar Alhamis, majalisar dattawa ta ce mako mai zuwa za ta mika kudiri ga shugaban kasa Muhammadu Buhari da ya ayyana 'yan bindiga matsayin 'yan ta'adda.
Majalisar dokokin tarayya
Samu kari