Majalisar dokokin tarayya
‘Yar APC ta shiga sahun masu neman zama Shugabar Majalisar Tarayya. ‘Yar majalisar ta ce maza sun rike madafan iko, sam ba a damawa da ‘yanuwanta mata a siyasa.
Majalisar dokokin jihar Kano, ta amince da bukatar gwamna Ganduje na tabbatar da an yi gyara a kudurin masarautun jihar da ke Arewa maso Yammacin Najeriya.
Tun da an zabi Bola Tinubu da Kashim Shettima, Osita Izunaso yana ganin idan za ayi adalci, Kudu maso gabas ya kamata a kai kujerar shugaban majalisar dattawa.
Kwanan nan Gwamnoni APC za su hadu da ‘Yan majalisar NWC da Bola Tinubu. Kwanaki kadan suka rage a rantsar da sabuwar majalisar tarayya, APC na cikin rudani.
Tun da aka samu Musulmai biyu da za a rantsar a matsayin shugaban kasa da mataimaki, Mataimakin Shugaban APC na Arewa bai yarda Musulmi ya karbi Majalisa ba.
Bayanai sun nuna ‘Yan majalisa 1, 253 za su tashi da kusan Naira biliyan 49 daga cikin baitul-mali kafin wa’adin na su ya kare a matsayin albashi da alawus.
Wata majiya a sansanin Bola Ahmed Tinubu, ta ce zababben shugaban kasar na Najeriya ya soke tafiyar da zai yi zuwa Landan da kasar Saudiya daga birnin Paris.
Hon. Yusuf Gagdi ya fito neman shugabancin majalisar wakilan tarayya, yana kamfe a boye. Gagdi ya ce burinsa ne a samu gyara a kundin kasafin kudin Najeriya.
Majalisar Wakilai na Tarayyar Najeriya na shirin yin doka da zata tilastawa likitocin da aka horas a kasar yin aikin shekara biyar a kasar kafin su iya hijira.
Majalisar dokokin tarayya
Samu kari