Majalisar dokokin tarayya
Osita Izunaso ya ce ya cancanta ya zama shugaban majalisar dattawa da za a rantsar a Yuni. Sanatan na Imo ya hango kan shi a kujerar Shugaban Majalisa a 2023.
Sanata Ali Ndume, mai wakiltar Borno ta Kudu a majalisa zubi ta 9 ya yi zargin wasu takwarorinsa na siyan kuri'un sanatoci don neman kujerar shugaban majalisa.
Yayin da PDP ke ganin zata hada kan yan adawa ta kwace mulkin majalisar wakilai, gwamna Nyesom Wike, ya rusa tunanin da cewa Ribas na tare da APC a majalisa.
Wata babbar kotun jihar Plateau ta mayar da tsigaggen ɗan kakakin majalisar dokokin jihar kan muƙamin sa. A shekarar da ta gabata ne aka tsige shi kan kujerar.
Sanatan jam'iyyar All Progressives Congress (APC), Ali Ndume, yayi magana kan shugabancin majalisa ta 10. Ndume yace ƴan siyasa har sun fara siyan kujerar.
Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule, ya bayyana cewa shi da kansa zai jagoranci kamfen ɗin neman zama shugaban majalisar wakilai, na Idris Ahmed Wase...
Muhammadu Buhari ya kawo dokar da za ta sa Gwamnatin tarayya ta kebe wasu gandun jeji. Da Hon. Alhassan Doguwa ya kawo maganar a zauren majalisa ta samu karbuwa
Abubakar Yalleman, dan majalisa mai wakiltar Mallammadori/Kaugama da ke Jihar Jigawa ya shiga jerin masu neman gaje kujerar Femi Gbajabiamila, kakakin NASS.
Shugaban jam'iyyar Labour Party na kasa ya kore yuwuwar zababbun Sanatoci da mambobin majalisar wakilan tarayya na jam'iyyar su sauya sheƙa bayan rantsar da su.
Majalisar dokokin tarayya
Samu kari