Yan ta'adda
Rundunar yan sanda ta yi musayar wuta da yan bindiga masu garkuwa da mutane a karamar hukumar Jibia inda ta ceto mutane 14, daya ya rasu saboda harbi
A wannan rahoton, za ku ji cewa rundunar sojin Nijar ta bayar da tabbacin cewa dakarunta sun hallaka wasu daga cikin 'yan ta’addan Lakurawa a yankin.
Dakarun sojojin saman Najeriya sun kai hare-hare kan maboyar 'yan ta'addan Boko Haram da ke cikin daji. Sojojin sun hallaka 'yan ta'adda masu tarin yawa.
Gwamnatin jihar Kebbi tare da hadin gwiwar jami'an tsaro sun samu nasarar dakile wani yunkuri da 'yan ta'addan Lakurawa suka yi na satar shanun mutane.
Gwamna Otti na jihar Abia ya nuna damuwa kan yadda yan bindiga da masu garkuwa suka addabi al'umma inda ya yi gargadi tare da shirin yin garambawul.
Majalisar dattawan Najeriya ta nuna damuwa kan yadda 'yan ta'addan Boko Haram ke ci gaba da iko a wasu kananan hukumomin jihar Borno. Ta bukaci sojoji su kwato su.
Ministan tsaro a Najeriya, Mohammed Badaru Abubakar ya sha alwashin kawo karshen ta'addanci inda ya bukaci hadin kan sojoji game da yaki da yan ta'adda.
Yan ta'adda sun sake lalata turken wutar lantarki a Najeriya. Turken wutar da aka lalata ana tsaka da gyaransa ne tun watanni da suka gabata, sun sace kayan gyara.
Gwamnonin jihohi 36 sun yi alkawarin haɗaka wajen kawo karshen Lakurawa a Najeriya. Gwamnonin sun 36 sun ce ba za su bari Lakurawa su yaɗu a Najeriya ba.
Yan ta'adda
Samu kari