Yan ta'adda
Bayan wani hari da aka kai gidan Malam Murtala Bello Asada, babban malamin Musulunci, Sheikh Musa Ayyuba Lukuwa ya yi martani inda ya shawarci al'umma.
Rundunar 'yan sanda ta kama wasu da suke hada makamai a Benue, an kama bindigogi da wasu mutane. An kama wasu 'yan kungiyar asiri da wanda ya yi kisa a Kebbi.
Shugaban 'yan ta'addar IPOB, Nnamdi Kanu ya jefo zargi kan dalilan da suka sanya aka cigaba da tsare shi a kurkuku. Kanu ya zargi gwamnati da rashin adalci.
Sojoji biyar sun mutu yayin samame kan ƴan ta'adda a Sakkwato; an kashe ƴan ta'adda shida, an kwace bindigu da harsasai yayin da aka nemi nemi goyon bayan jama'a.
Dakarun sojojin Najeriya masu aikin samar da tsaro a sassa daban-daban na kasar nan, sun samu nasarar hallaka 'yan ta'adda kusan 200 a fafatawar da suka yi.
'Yan sanda sun kama Muttaka Garba da Yusuf Usman kan yin garkuwa da kashe wani yaro, Salihu Sadi a Dankama, inda suka nemi fansa Naira miliyan 25 kafin kashe shi.
'Yan ta'adda sun kai wa sojoji da fararen hula hari a Borno, inda aka rasa mutane da dama yayin aikin kwaso gawarwakin manoma da aka kashe a yankin Dumba.
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum, ya yi gargadi kan hada kai da 'yan ta'addan Boko Haram. Ya bukaci jama'a da su guji yin hakan.
Manyan sojojin Najeriya da suka yi ritaya sun fallasa kungiyoyin da suke tallafawa Boko Haram da kudi da makamai. Sun bukaci a kori kungiyoyin a Arewa.
Yan ta'adda
Samu kari