Yan ta'adda
An yi wani gumurzu tsakanin mayakan kungiyoyin Boko Haram da ISWAP. Fadan da ya barke tsakanin kungiyoyin 'yan ta'addan guda biyu ya jawo asarar rayuka.
Rahotanni sun tabbatar da barkewar rigima tsakanin yan bindiga a karamar hukumar Safana da ke jihar Katsina a jiya Talata inda da dama suka mutu.
Sanata Abdul Ningi ya buga muhawara da Godswill Akpabio kan kudin da ake turawa gwamnonin jihohi duk wata na N50m kan tsaro amma ba su aiki sosai.
Cibiyar kididdiga ta kasa NBS ta fitar da rahoton garkuwa da mutane da aka yi a Najeriya a shekara daya inda aka sace mutane miliyan 2.2 aka biya fansar N2.2tn
Rundunar 'yan sandan jihar Kano ta kama wasurikakkun 'yan daba a unguwanni da dama bayan wani farmaki da ta kai. Za a gurfanar da matasan a gaban kotu.
Sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado Bayero ya nuna damuwa kan yadda yan daba suka addabi al'umma wanda yake sanadin rasa rayukan al'umma a jihar.
Kamfanin rarraba wutar lantarki na kasa (TCN) ya kama wasu mutane shida da suka shahara da lalata turken wutar lantarki a Najeriya da jihar Ribas.
Gwamnaonin Arewa da manyan 'yan siyasa sun halarci jihar benue wajen kaddamar da asakarawa 5,000 da za su rika yaki da 'yan bindiga da sauran miyagu a jihar.
Kotun da ke sauraron shari'ar ƴan Boko Haram ya saurari shari'ar mutane 325. An yi zaman kashi biyu karo na biyar da shida a Neja. An yanke hukunci iri biyu.
Yan ta'adda
Samu kari