Yan ta'adda
Bayan zargin shugaban Nijar, Janar Abdourahamane Tchiani kan girke Lakurawa domin kawo cikas a mulkinsa, Majalisar Dattawa za ta yi bincike domin gano gaskiya.
Shugaban kasa Bola Ahmed Bola Tinubu ya magance matsalar tsaro ne babban abin da ya saka a gaba. Ya ce zai tallafawa sojoji a Najeriya domin yakar 'yan ta'adda.
Ministan tsaron Najeriya muhammad Badaru Abubakar ya ce cikin shekara daya za a shawo matsalar tsaro. Ya ce Tinubu ya hura musu wuta kan tsaron Najeriya.
Rundunar 'yan sanda a jihar Bauchi ta kai farmaki maboyar 'yan ta'adda a Alkaleri inda ta yi jina jina ga 'yan ta'addar da kashe wasu biyu da kwato makamai.
An kashe jami’an tsaro 326 a Najeriya cikin shekara guda. Ƴan sanda 258, sojoji 59 sun mutu yayin da su ma NSCDC da hukumar shige da fice suka rasa jami’ansu.
ACP Dauda Fika, jarumin dan sanda da ke yaki da Boko Haram, ya rasu a Abuja. Ya jagoranci hare-haren kwato garuruwa a Yobe da Borno daga hannun ‘yan ta’adda.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasara kan 'yan ta'adda a jihar Borno. Dakarun sojojin sun hallaka 'yan ta'adda tare da kwato makamai masu yawa.
Masu garkuwa sun kashe mutum ɗaya, sun sace huɗu a jihar Filato. Shugaban ƙaramar hukuma ya yi kira da a ceto su, ya kuma ziyarci yankin don tantance lamarin.
Kachallah Bammi Yarma ya dawo Katsina bayan shekaru tara a gidan yari a kasar Nijar. Bayyanarsa na iya ƙara tashin hankali a yankin Arewa maso Yamma.
Yan ta'adda
Samu kari