Breaking
Sojojin Najeriya za su yi wa tubabbun 'yan ta'adda karatun gyaran hali
Shi ma shugaban kasar Turkiyya, Recep Erdogan, a karon farko a ranar Laraba ya sanar ma duniya cewa lallai sun kama matar Baghdadi inda yace: “Mun kama matars, yau na fara fadan wannan, amma bamu yi yayatawa ba.”
Majiyar Legit.ng ta ruwaito ISI ta sanar da haka ne ta gidan talabijin dinta na Amaq, inda aka hangi dan ta’addan nan mai suna Zahran Hashim a gaba gaba, yayin da sauran yan ta’adda ke take masa baya fuskokinsu a rufe.
Yan ta'adda
Samu kari