Yan ta'adda
Dakarun rundunar sojojin Najeriya sun kai harin bazata kan mayakan kungiyar ta'addanci na Boko Haram a yankin Mafa da ke Borno. Sun kashe yan ta'adda da dama.
Miyagun ‘yan ta’adda a Daren Lahadi sun kai farmaki wasu yankunan karamar hukumar Kaura ta jihar Kaduna inda suka halaka rayuka 28 a Malagum 1 da Sokwongo.
Wasu tsagerun ‘yan bindiga sun rufe babban titin Gusau zuwa Dansadau a karamar hukumar Maru. Tun farko sun kai hari kauyen Maigoge, ‘yan sa kai suka sheke 15.
Rundunar sojin kasa karkashin Operation Hadin Kai kasan jagorancin Christopher Musa, ya sanar ‘yan ta’adda suna horar da ‘ya’yansu don cigaba da ta’addanci.
Wasu miyagun ‘yan bindiga sun kai farmaki anguwar Anka dake karamar hukumar Tangaza ta jihar Sokoto inda suka halaka tsohuwa mai shekaru 120 da wasu mutum 5.
Dakarun sojin Najeriya sun kai farmakin kwantan bauna kan ‘yan ta’adda a jihar Borno inda suka halaka hudu daga ciki. Lamarin ya faru ne a garin Bama a Borno.
Rundunar yan sandan jihar Enugu sun damke wasu manyan ‘yan ta’adda hudu da aka dade ana nema. An kama su da miyagun makamai da suka hada da bindigu da harsasai.
Wasu makasa da ake zargin na haya ne sun kai farmaki gidan ‘dan takarar majalisar jiha a Imo.Sun halaka shi tare da kone gidansa inda suka bar gawarsa a kasa.
Dubuwa wasu gawurtattun 'yan bindiga da aka dade ana nema a Katsina ta cika bayan yunkurin garkuwa da mutane da suka yi a kwatas din Sokoto-Rima a Katsina.
Yan ta'adda
Samu kari