Olusegun Obasanjo
Shugaban kasa Bola Tinubu ya taya Olusegun Obasanjo murnar cika shekaru 88 a duniya. Tinubu ya yi jinjina ga Obasanjo kan gudumawar da ya bayar a Najeriya.
Tsohon shugaban kasa, Olusegun Obasanjo ya bayyana cewa akwai bukatar manyan kasashen duniya su yi hakur, tare da yafe bashin da suke bin kasashen nahiyar.
Bashir Ahmad, tsohon hadimin Muhammadu Buhari ya magantu kan salon mulkin dattijon daga shekarar 2015 zuwa 2023 inda ya ce ya dara Obasanjo, Yar'Adua da Jonathan.
Tsohon shugaban kasa, Ibrahim Badamasi Babangida ya fitar da muhimman bayanai a kan abubuwan da suka jawo aka kashe Janar Murtala Muhammad a 1976.
Tsohon gwamnan Kaduna, Malam Nasir El-Rufai ya yabawa dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar PDP, Atiku Abubakar kan inganta tattalin arziki a mulkin Obasanjo.
'Yan kasuwa da fitattun mutane sun tara wa Ibrahim Badamasi Babangida N17.5bn a yayin taron kaddamar da littafinsa a Abuja. IBB ya yi bayani a wajen taron.
Tsohon shugaban kasa, Ibrahim Badamasi Babangida ya yi magana kan zaben 1993 da ya rusa. Ya ce Abiola ne ya lashe zaben. IBB ya yabi Buhari kan karrama Abiola.
Shugabanni sun hallara a Abuja don kaddamar da littafin IBB. Obasanjo zai jagoranci taron, Tinubu babban bako ne, yayin da Osinbajo zai nazarci littafin.
Ziyarar da Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso ya kai ga tsohon Minista a gwamnatin Muhmmadu Buhari, Rauf Aregbesola ya ja hankali kan shirinsa na na zaben 2027.
Olusegun Obasanjo
Samu kari