Olusegun Obasanjo
Tsohon shugaban kasan Najeriya, Olusegun Obasanjo, ya ba da shawara ga gwamnatin tarayya karkashin jagorancin mai girma Shugaba Bola Ahmed Tinubu.
Tafiyar siyasar tsohon gwamnan Kano, Mallam Ibrahim Shekarau ta League of Northern Democrats na sake samun ƙarfi bayan goyon bayan tsofaffin shugabannin kasa.
Tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo ya bayyana abin da ya sanya Janar Sani Abacha ya tura shi kurkuku a 1995. Obasanjo ya ce bakinsa ne ya jawo masa.
Reno Omokri ya bayyana yadda aka hana Muammar Gaddafi shigo da makamai Najeriya sau biyu karkashin mulkin Obasanjo, tare da rakiyar sojojinsa mata.
Fitaccen lauya a Najeriya, Femi Falana ya ce marigayi tsohon shugaban kasa, Umaru Yar’Adua ya soke sayar da matatar mai ta Port Harcourt saboda rashin bin ka'ida.
Tsohon shugaban kasan Najeriya, Olusegun Obasanjo, ya yi martani da kakkausar murya kan gayyatar da kamfanin mai na NNPCL ya yi masa domin duba matatu.
Kamfanin mai na kasa ya bayyana irin manyan nasarorin da ya samu ta fuskar farfado da matatun mai na Warri da Fatakwal, an fara gyaran ta Kaduna.
Obasanjo ya ce Jimmy Carter ya taimaka wajen kasancewarsa rayayye a yanzu yana mai tuna abotarsu. An ce marigayi Carter ya karfafa dangantakar Najeriya da Amurka
Kamfanin mai na kasa (NNPCL) ya gaggauta gayyatar tsohon shugaban kasa, Cif Olusegun Obasanjo bayan zargin cewa kila matatun da aka gyara ba sa aiki.
Olusegun Obasanjo
Samu kari