Kungiyar Kirisrocin Najeriya CAN
Kungiyar Kiristoci ta CAN reshen Arewacin Najeriya ta koka kan tsarin ba da tallafi na Tinubu, ta bukaci ya samar da tsari mai dorewa don rage talauci a kasa.
Kungiyar Kiristocin Najeriya (CAN) reshen Kaduna, ta bukaci mazauna jihar da su tashi tsaye wajen kare kawunansu daga hare-haren 'yan bindiga da suka addabesu.
Gungun fusatattun matasa da ba a iya gane ko su waye ba, sun farmaki cocin RCCG a yayin da ake tsaka da gudanar da Ibada, inda suka farfasa muhimman abubuwa.
Wasu 'yan bindiga da ba a san ko su wanene ba, sun halaka wani babban fasto a jihar Kaduna. Lamarin dai ya faru ne a lokacin da Faston mai suna Jeremiah Mayau.
An canjawa wani ƙayataccen katafaren masallaci suna zuwa sunan mahaifiyar Isa (AS), wato Maryam, a Abu Dhabi da ke Hadaddiyar Daular Larabawa. Yariman birnin.
Olusegun Obasanjo tsohon shugaban kasa yace Sunday Mbang, tsohon jagoran Cocin Methodist ne kadai jagoran kiristocin Najeriya da yake da tabbas zai tafi aljanna
Kungiyar kiristoci ta Najeriya ta tura sakon ta'aziyya ga Musulman kasar nan biyo bayan samun iftila'in da ya faru na rushewar wani bangaren masallacin sarki.
Babban lauya kuma ɗan rajin kare hakkin bil'adama Femi Falana, ya tofa albarkacin bakinsa game da juyin mulkin da aka yi a jamhuriyar Nijar, da kuma yawaitar.
Kungiyar Kiristocin Najeriya, CAN reshen jihar Legas ta goyi bayan cire tallafi da Shugaba Tinubu ya yi a kasar inda ta ce 'yan Najeriya za su fi kowa mora.
Kungiyar Kirisrocin Najeriya CAN
Samu kari