Peter Obi
Peter Obi, dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar LP a zaben ranar 25 ga watan Fabrairun 2023 ya fada wa magoya bayansa ba zai gajiya ba sai ya kwato nasararsu.
Kungiyar Yarbawa ta ce bata amince da nasarar da Bola Tinubu ya samu ba, sun ce Peter Obi ne ya samu nasara amma aka yi murdiya aka ce Tinubu ne ya ci kawai.
Za a ji Sakataren APC na kasa, Iyiola Omisore ya yi bayanin abin da ya taimakawa Bola Ahmed Tinubu, har iya dankara Atiku Abubakar da Peter Obi da kasa a zabe.
Kungiyar Yarbawa ta Afenifere ta dage cewa Mr Peter na jam'iyyar Labour ne ya lashe zaben shugaban kasa na ranar 25 ga watan Fabrairu ba Bola Tinubu na APC ba
Kotun daukaka kara a yau Laraba ta baiwa hukumar zaɓe damar sake saita na'urar tantance mutane watau BVAS domin shirya wa zaben gwamnoni ranar 11 ga watan.
Ɗan takarar kujerar shugaban ƙasa a ƙarƙashin inuwar jam'iyyar Labour Party (LP) a zaɓen da ya wuce, Peter Obi, yayi wani muhimmin gargaɗi ga magoya bayan sa.
Murtala Kimba ya ce na-kusa da Atiku Abubakar suka kai Jam’iyyar PDP suka baro ta. ‘Dan siyasar ya ce Aminu Tambuwal suka yi sanadiyyar tashin Rabiu Kwankwaso
Mr Peter Obi, dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar Labour, ya ce ba zai samu damar zuwa kamfen din yan takarar gwamna na jam'iyyarsa ba don zai rika zuwa kotu
Hadimin PCC na APC, Dele Alake ya ce Peter Obi ya yaudari matasa ne a zabe, ya yi amfani da kabilanci da addini, ya ce babu ta yadda LP za ta iya kafa gwamnati.
Peter Obi
Samu kari