Matatar Dangote ta maida farashin fetur ₦1,200 yau Alhamis, 9 ga Afrilu, 2026, bayan saukar farashin danyen mai sakamakon tsagaita wutar Amurka da Iran.
Matatar Dangote ta maida farashin fetur ₦1,200 yau Alhamis, 9 ga Afrilu, 2026, bayan saukar farashin danyen mai sakamakon tsagaita wutar Amurka da Iran.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Malam Ibrahim Shekarau ya bayyana cewa yana cikin tattaunawa da abokansa na siyasa kan makomarsu gabanin babban zaben 2027.
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya yi shagube ga 'yan siyasar da suke tururuwa daga jam'iyyar PDP zuwa APC. Ya ce a baya sun soke shi.
Rahotanni sun nuna cewa Gwamna Agbu Kefas na jihar Taraba na iya barin PDP domin shiga APC, yayin da tattaunawa da jama’a ke gudana a fadin jihar.
Wannan rahoton ya mayar da hankali kan jihohi 24 na Najeriya da yanzu suke karkashin jam'iyyar APC bayan gwamnan Enugu, Peter Mbah ya sauya sheka daga PDP.
Jam'iyyar PDP mai adawa a Najeriya na ci gaba da samun koma bayan ficewa wasu gwamnoninta zuwa jam'iyyar APC. A yanzu ragowar gwamnoninta ba su kai 10 ba.
Gwamnan jihar Bayelsa, Douye Diri ya sanar da yin murabus daga jam’iyyar PDP mai adawa a Najeriya a wani taro da aka gudanar a gidan gwamnati ranar Laraba.
Sakataren yada labaran jam'iyyar PDP na kasa, Debo Ologunagba, ya bukaci Mai girma Bola Tinubu da ya daina kokarin ganin ya sanya gwamonin PDP sun koma APC.
Dan jam'iyyar APC, Garba Kore ya ce sun shirya tsaf domin kwace mukin jihar Kano a 2027 wajen Abba Kabir Yusuf. Ya ce Kwankwaso ya fi jama'a a jihar Kano.
Fada shugaban kasa ta yi magana kan tazarcen Shugaba Bola Tinubu a zaben shekarar 2027 da ake tunkara. Ta bayyana cewa ba dan siyasar da zai iya kalubalantarsa.
Bayan zarginsu da cin amanar PDP inda suka hada baki da jam'iyyar APC, Kungiyar shugabanninta sun dakatar da jagorori biyu daga jihohin Abia da Imo.
Siyasa
Samu kari