Gbenga Olawepo-Hashim ya zargi Atiku Abubakar da kasancewa ɗaya daga cikin waɗanda suka fara goyon bayan cire tallafin man fetur, yana neman ya yi wa ‘yan Najeriya.
Gbenga Olawepo-Hashim ya zargi Atiku Abubakar da kasancewa ɗaya daga cikin waɗanda suka fara goyon bayan cire tallafin man fetur, yana neman ya yi wa ‘yan Najeriya.
A labarin nan. za a ji cewa Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya waiwayi tsarin da APC ta fitar na yakin neman zabe tare da nuna wa 'yan Njaeriya 'mafita'.
Wadanda suka yi murabus din sun ce sun yi haka ne domin neman takara a zaben da ke tafe, Gwamna Bala Mohammed ya masu fatan alheri da ayyukansu na gaba.
Shugaban jam'iyyar PRP na kasa, Dr Hakeem Baba-Ahmed ya yi martani kan shigar Rabiu Kwankwaso da Peter Obi jam'iyyar NDC maimakon jam'iyyarsa ta PRP.
Jam'iyyar ADC mai adawa a Najeriya ta yi martani kan ficewar tsofaffin 'yan takarar shugaban kasa a zaben 2023, Peter Obi da Rabiu Musa Kwankwaso zuwa NDC.
Tsohon gwamnan jihar Bayelsa kuma jagoran NDC na kasa, Sanata Seriake Dickson, ya warware zare da abawa kan rajistar jam'iyyar wadda ake ta shiga cikinta.
A labarin nan za a ji cewa jam'iyyark NDC ta fara shirye-shiryen shiga harkokin siyasar zaɓen 2027 yayin da ta mika tikitin takarar shugaban ƙasa ga shiyyar Kudu.
A labarin nan, za a ji cewa shugaban jam'iyyar NDC reshen jihar Kano, Hon. Mai Riga ya zargi shugaban Kwankwasiyya, Rabi'u Musa Kwankwaso da nuna ƙarfi.
Jam'iyyar APC reshen Gombe ta ce babu dokar da ta karya wajen tsaida yan takara, ta ce za ta ba duk wanda bai yarda ba damar zuwa a fafata zaben fitar da gwani.
Gwamnatin Kano ta sanar da cewa Gwamna Abba Kabir Yusuf zai jagoranci rantsr da sabon mataimakinsa, Murtala Sule Garo a gobe Talata da misalin karfe 11:00 na safe.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ya nuna kwarin gwiwar cewa jam'iyyarsa ta PDP za ta samar da shugaban kasa a 2027. Makinde ya bukaci hadin kai a jam'iyyar.
Siyasa
Samu kari