Ministan tsaro, Christopher Musa, ya bayyana cewa za su fara shiga wuraren yaki tare da 'yan jarida domin dauko rahotanni masu inganci da sanar da jama'a.
Ministan tsaro, Christopher Musa, ya bayyana cewa za su fara shiga wuraren yaki tare da 'yan jarida domin dauko rahotanni masu inganci da sanar da jama'a.
A gobe Asabar 20 ga watan Yunin 2026 ake sa ran gudanar da zaben gwamnan jihar Ekiti inda APC mai mulki za ta fatata da jam'iyyun adawa da suka hada da ADC da LP.
Jam'iyyar hadakar yan adawa watau ADC ta kara karfi a jihar Kuros Riba bayan ahigar tsohon gwamna, Donald Duke, wanda ya karbi katin zama cikakken mamba.
Tsohon shugaban jam'iyyar APC na kasa, Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya ce Najeriya ba ta taba samun shugaba cikakken dan siyasa kamar Bola Ahmed Tinubu.
Jagoran NNPP na kasa, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya bayyana cewa abin da ya shiga tsakaninsa da Sanata Hamisu Musa sabani ke amma bai taba cin amanarsa ba.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon gwamnan Kano, Abdullahi Umar Ganduje ba zai samu wani sassauci ba a shari'ar rashawa da gwamnatin Kano ke yi masa.
Farouk Aliyu na APC ya gargadi Arewa game da tikitin shugaban ƙasa Kirista–Kirista, yana mai cewa hakan na iya zama babban ɓata a siyasa ga Musulmi.
Jigon jam'iyyar NNPP, Buba Galadima ya ce hadakar jam’iyyun adawa za ta kifar da APC a 2027, yana cewa Bola Ahmed Tinubu ba zai iya lashe zabe ba.
Wata majiya a jam'iyyar APC ta bayyana cewa Rabiu Kwankwaso ya bukaci mamaye APC, mataimakin shugaban kasa da batun siyasar 2031 yayin zawarcinsa.
Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule ya bayyana cewa jam'iyyar APC za ta cigaba da karbar gwamnon zuwa cikinta a Najeriya kafin zaben shekarar 2027 mai zuwa.
Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya na ci gaba da shirye-shiryen karbar gwamnan jihar Taraba zuwa cikinta. APC ta shirya gagarumin biki don karbar gwamnan.
Siyasa
Samu kari