Uwargidan shugaban Amurka, Melania Trump ta fito fili ta musanta duk wata alaka da Jeffrey Epstein, tana cewa zarge-zargen da ake yadawa gaba daya karya ne.
Uwargidan shugaban Amurka, Melania Trump ta fito fili ta musanta duk wata alaka da Jeffrey Epstein, tana cewa zarge-zargen da ake yadawa gaba daya karya ne.
Shirin Gwamna Bala Mohammed na ficewa daga PDP zuwa APC ya fara tauar da kura tsakanin masu ruwa da tsakin jam'iuyar na jihar, wasu na ganin babu bukatarsa.
Gwamna Ademola Adeleke na jihar Osun ya tabbatar da cewa jita-jitar da ake yadawa cewa ya gama shirin komawa APC mai mulkin Najeriya ba gaskiya ba ne.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya taya madugun Kwankwasiyya, Dr. Rabiu Musa Kwankwaso murnar cika shekara 69 a duniya, ya ce har yanzu jagoran NNPP abokinsa ne.
Babbar jam'iyyar adawa ta kasa watau PDP ta musanta ikirarin Sanata Samuel Anyanwu, sakataren jam'iyyar na kasa wanda ya ce an yi sa hannunsa na bogi.
A labarin nan, za a ji cewa APC ta ce ba ta da gurbin Gwamnan Filato, Caleb Muftwang da ake rade-radin zai iya canja jam'iyya daga APC zuwa cikinta kafin 2027.
Jam'iyyar hadakar yan adawa watau ADC ta dakatar da Dr. Usani Usani, mataimakin shugabanta na kasa mai kula da shiyar Kudu maso Kudu jan zargin cin amana.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyyar adawa a Zamfara, APC ta karyata cewa tana shirye-shiryen karbar Gwamnan jihar, Dauda Lawal a cikin yan kwanakin nan.
Jam'iyyar ADC mai adawa a Najeriya ta bayyana cewa yawan sauya shekar da jiga-jigan 'yan adawa suke yi zuwa APC, ba zai hana jam'iyyar faduwa ba a zaben 2027.
Adelabu ya ce hadin kai ne zai dawo da APC mulki a Oyo, ya yi alkawarin kammala tashoshin wuta uku, gyaran hanyoyi da hadin kai da TAMPAN da OAPs.
Malamin addinin Kirista, Fasto Elijah Ayodele ya gargadi gwamnoni bakwai na Najeriya cewa samun wa’adin biyu a 2027 zai zama musu wahala saboda wasu dalilai.
Siyasa
Samu kari