Yar siyasa a Najeriya, Naja'atu Mohammaed ta musanta rahotannin da ke yawo cewa ta tura tawaga ta musamman domin ba Farfesa Isa Ali Pantami hakuri.
Yar siyasa a Najeriya, Naja'atu Mohammaed ta musanta rahotannin da ke yawo cewa ta tura tawaga ta musamman domin ba Farfesa Isa Ali Pantami hakuri.
A labarin n an, za a ji cewa gwamna Abba Kabir Yusuf na jihar Kano da wasu manyan APC sun zauna domin kashe rikicin Hon Rurum da Sanata Kawu Sumaila.
A labarin nan za a ji cewa Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya yi raddi da zargin cewa sun shiga NDC domin saukaka wa Bola Tinubu sake darewa mulki a 2027.
Barista Isiyaku Danlawan ya bayyana dalilan da ya sa Dr. Jamilu Gwamna ya fi Isa Farfesa Ali Pantami da sauran masu neman takara cancantar tikitin APC a Gombe.
Tsohon gwamna, Yahaya Bello da Sanata Sunday Karimi na cikin ’yan takarar da kwamitin tantance APC ya amince su fafata a zaɓen fidda gwani na sanatoci a Kogi.
Dan majalisar wakilai daga jihar Plateau, Hon. Yusuf Gagdi ya rasa tikitin takarar APC bayan John Tongshinen ya doke shi da gagarumin rinjayen kuri’u.
Jam'iyyar APC ta gudanar da zaben fitar da gwani na masu neman takarar kujerun majalisar wakilai. Wasu daga cikin 'yan majalisar da ke kan kujera sun fadi.
Masoyan Peter Obi da Rabiu Kwankwaso sun fara shirin haɗa kai domin takarar shugaban ƙasa a 2027, suna ganin haɗin gwiwa zai kayar da jam’iyya mai mulki.
Wani malamin addinin Kirista, Primate Primate Henry Chukwudum Ndukuba, ya gargadi tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan kan zaben shekarar 2027.
Sanata mai wakiltar Zamfara ta Yamma a Majalisar dattawa, Abdulaziz Yari, ya bukaci 'yan Arewa su sake zaben shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu a 2027.
Siyasa
Samu kari