Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa Iran ta yarda za ta birne burinta na kera makamin nukiliya ba tare da wani sharadi na sakin kadarorinta ba.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa Iran ta yarda za ta birne burinta na kera makamin nukiliya ba tare da wani sharadi na sakin kadarorinta ba.
Sanata Rabiu Kwankwaso ya amince ya zama mataimakin Peter Obi a zaɓen 2027 bayan gazawar tattaunawa da APC, a cewar wani makusancin Obi, Ibrahim Abdulkarim.
Tsohon dan takarar shugaban kasa, Dele Momodu ya bayyanawa shugaban kasa Bola Tinubu cewa Ali Ndume yana da gaskiya kan maganar da ya yi ana wahala a Najeriya.
'Yan Najeriya sun soki 'yan majalisar wakilan Najeriya bayan sun zabge kashi hamsin cikin ɗari na jimillar albashinsu. Sun bukaci su rage alawus din da suka kwasa.
Kotun Daukaka Kara ta tabbatar da nasarar Gwamna Douye Diri na jam'iyyar PDP a matsayin wanda ya lashe zaben gwamnan jihar Bayelsa da aka yi a watan Nuwambar 2023.
Majalisar Dattawa a Najeriya na kokarin samar da hukumar zabe ta musamman domin kula da zabukan kananan hukumomin kasar 774 bayan samun ƴancinsu.
Wani bidyo da ya karade shafukan sada zumunta ya nuna yadda wasu da ake zargin jami'an tsaro ne na dukan daya daga masoyan tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari.
Bayan tsige Sanata Ali Ndume da majalisa ta yi a jiya Laraba, an nada shi sabon mukami na lura da kwamitin harkokin bude ido a Najeriya. Godswill Akpabio ne ya sanar
Gwamnonin jam'iyyar PDP sun samu matsaya kan rikicin siyasar jihar Rivers tsakanin Gwamna Siminalayi Fubara da Nyesom Wike. Sun goyi bayan Fubara.
A jiya Laraba majalisar wakilai ta yi karatu na daya kan canza tsarin mulkin Najeriya da zai rika ba shugaban kasa da gwamnoni damar yin shekaru shida a kan karaga.
Daya daga cikin manyan makusantan siyasa na Peter Obi a Labour Party, Isaac Balami ya koma jam'iyyar APC wadda ya bari gabanin zaɓen shugaban kasa a 2023.
Siyasa
Samu kari