Kasar China ta fitar gda gargadi bayan wani hari da Amurka ta kai tare da kwace jirgin Iran a teku. Lamarin ya sanya China cewa hakan zai dagula sulhun da ake son yi
Kasar China ta fitar gda gargadi bayan wani hari da Amurka ta kai tare da kwace jirgin Iran a teku. Lamarin ya sanya China cewa hakan zai dagula sulhun da ake son yi
Tsohon ɗan majalisar tarayya a Najeriya, Abubakar Yusuf ya bayyana cewa APC ba ta jin ko ɗar a kan ko za ta faɗi babban zaɓen 2027 duk da haɗa kan ƴan adawa.
Jigon jam'iyyar APC ya shawarci Bola Tinubu kan abin da ya kamata ya yi kan masu daga tutucin Rasha yayin da ake cigaba da zanga-zangar tsadar rayuwa a kasar.
Jam'iyyar APC reshen jihar Zamfara ta yi tir da harin da wasu ƴan daba suka kai dakatariyarta da ke Gusau, babban birnin jihar, sun lalata muhimman kayayyaki.
Jam'iyyar PDP ta dakatar da tsohon gwamnan jihar Benue, Samuel Ortom kan wasu zarge-zarge da dama da suka hada da cin dunduniyarta da kawo rudani.
Bola Tinubu ya sha suka kan jawabin da ya gudanar a jiya Lahadi 4 ga watan Agustan 2024 inda suka ce bai yi magana kan bukatun masu zanga-zanga ba.
Solomom Dalung ya bayyana jawabin da shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya yi ranar Lahadi a matsayin wanda ba ya kunshe da saƙon komai game da zanga zanga.
Gwamnan jihar Adamawa, Ahmadu Fintiri ya roki al'ummar jihar da su zauna lafiya tare da ba su tabbacin Bola Tinubu zai kawo karshen matsalolin kasar.
Tsohon dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar PDP a zaben 2023, Dakta Cosmos Ndukwe ya sauya sheka zuwa APC wanda Hon. Benjamin Kalu ya karbe shi jihar Abia.
Talakawa za su iya koro wasu 'yan majalisa da sanatoci saboda Tinubu. Da kamar Abba Hikima ya goyi bayan shirin, ya ce duk 'dan majalisar da ya saba bai da amfani.
Tsohon shugaban Majalisar Dattawa, Bukola Saraki ya musanta ikirarin Aminu Waziri Tambuwa yayin zaben fidda gwanin shugaban kasa na jam'iyyar PDP.
Siyasa
Samu kari