Shugaban majalisar dokokin Jamhuriyar Musulunci ta Iran, Mohammad Bagher Ghalibaf, ya fito ya karyata ikirarin da Donald Trump ya yi kan mashigar Hormuz.
Shugaban majalisar dokokin Jamhuriyar Musulunci ta Iran, Mohammad Bagher Ghalibaf, ya fito ya karyata ikirarin da Donald Trump ya yi kan mashigar Hormuz.
Kungiyar Kwankwasiyya ta soki kalaman da tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya yi kan tasirin siyasra Dr. Rabiu Musa Kwaknwaso, ta yi bayani.
Wasu daga cikin jaruman Kannywood sun fice daga NNPP zuwa APC a jihar Kano. Rabi'u Daushe, Hauwa Waraka, Alhaji Habu Tabule na cikin wadanda Barau Jibrin ya karba.
Jam'iyyar APC mai adawa a jihar Enugu ta dakatar da shugabanta tare da wasu mambobin kwamitin zartaswa na jihar. An zayyano laifukan da ake zarginsu da su.
Jam'iyyar APC ta ci karo da cikas da daruruwan magoya bayanta da na LP suka watsar da jam'iyyunsu inda suka da koma PDP a jihar Edo ana shirin zabe.
Wasu jagororin jam'iyyar APC a jihar Cross Rivers sun sanar da ficewarsu daga jam'iyyar mai mulki a jihar. Sun tattara kayansu zuwa jam'iyyar adawa ta PDP.
'Yan majalisar dokokin jihar Kebbi guda uku da aka zaba a inuwar jam'iyyar PDP sun sauya sheka zuwa jam'iyyar APC mai mulki a jihar. Sun samu tarba mai kyau.
Mai magana daa yawun majalisar dattawan Najeriya, Yemi Adaramodu ya tabbatar da labarin rasuwar Sanata Ifeanyi Ubah mai wakiltar Kudancin Anambra.
Jam'iyyar APC ta goyi bayan shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu yayin da masu niyyar zanga-zanga ke shirin farawa a fadin kasar nan. Ta ce akwai kuskure a bukatunsu.
Shugaban jam'iyyar APC, Abdullahi Ganduje ya kira wata ganawa da shugabannin APC a jihohi 36 a kasar yayin da ake shirin shiga zanga-zanga na halin kunci.
Duk da wahalhalun da ake ciki, Oghene Egoh ya bayyana cewa Bola Ahmed Tinubu ya zo da tsare tsaren da za su ɗaukaka Najeriya shiyawa ya zaɓi dawowa APC.
Siyasa
Samu kari