Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya umurci sojojin ruwa su harbe duk jirgin Iran da ke shimfida bam a mashigin Hormuz, yana mai jaddada cikakken iko.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya umurci sojojin ruwa su harbe duk jirgin Iran da ke shimfida bam a mashigin Hormuz, yana mai jaddada cikakken iko.
Masu ruwa da tsaki na jam'iyyar APC, da suka hada da shugabannin al'umma sun raka Yusuf Muhammadu Buhari wajen gwamna Radda kan takarar 2027 a Katsina.
Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Kogi ta yi iƙirarin cewa an farmaki magoya bayanta a harabar kotun koli bayan tabbatar da nasarar Gwamna Ahmed Ododo ranar Jumu'a.
Jam'iyyar adawa ta PDP a Najeriya ta sha alwashin kwace mulki daga APC inda ta ce kwata-kwata mulkin Bola Tinubu bai kawo komai ba sai kunci ga al'umma.
Gwamnonin jihohi a karkashin jam'iyyar PDP sun bayyana damuwa kan yadda ake zargin su game da tallafin Gwamnatin Tarayya duk da ba zai rage komai ba
Kungiyar gwamnonin jam'iyyar PDP ts buƙaci gwamnatin tarayya karkashin Bola Tinubu ta yiwa matasan da aka kama lokacin zanga-zanga adalci wajen hukunta su.
Peoples Democratic Party (PDP) ta bayyana aniyarta na goyon bayan tsohon shugaban kasa Gooluck Jonathan idan ya amince zai dawo a zaɓen shugaban kasa na 2027.
A yau Juma'a 23 ga watan Agustan 2024 jiga-jigan siyasar Najeriya da dama suka samu halartar daurin auren yar Atiku Abubakar a yau Juma'a a birnin Abuja.
Wasu yan daba da ake zargin yan APC ne sun farmaki dan takarar gwamna a jam'iyyar SDP, Murtala Ajaka bayan hukuncin Kotun Koli a birnin Tarayya Abuja.
Bayan kai ruwa rana a shari'ar zaben gwamnan jihar Imo, kotun kolin Najeriya ta kori ƙarar jam'iyyar LP da ɗan takararta, ta tabbatar da nasarar Gwamna Uzodinma.
Bayan yanke hukunci kan shari'ar zaben gwamnan Bayelsa, Kotun Koli ta tabbatar da nasarar Gwamna Usman Ododo na jam'iyyar APC a matsayin wanda ya lashe zaben Kogi.
Siyasa
Samu kari