A labarin nan, za a ji jihohin Arewa takwas da Sanata Abdul Ningi ke ganin ya kamata a hana ayyukan siyasa gabanin zaben 2027 saboda matsalolin rashin tsaro.
A labarin nan, za a ji jihohin Arewa takwas da Sanata Abdul Ningi ke ganin ya kamata a hana ayyukan siyasa gabanin zaben 2027 saboda matsalolin rashin tsaro.
Sanatan ADC ya zama sabon mai tsawatarwa na bangaren marasa rinjaye a Majalisar dattawa bayan ta kwace matsayin PDP a bangaren yan hamayya a Majalisa.
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike ya ce zai ci gaba da tunkarar yaƙin da ke gabansa a PDP ba gudu ba ja da baya, ya musanta raɗe-raɗin zai koma APC.
Shugaban rikon PDP na ƙasa, Ambasada Umar Damagum ya bayyana cewa ba bu wanda zai tsorata shi ko a matsa masa lamva ya yi murabus daga muƙaminsa.
Babban limamin cocin nan da aka saba jin muryarsa a harkokin siyasar ƙasar ɓan, Primate Ayodele ya nemi shugaban ƙasa Tinubu ya sauke ministan wasanni
Shugaban ƙungiyar shuwagabannin NNPP na jihohi, Tosin Odeyemi, ya ce ya zama tilas ƴan Najeriya sun shure batun addini ko ƙabila a lokacin babban zaɓen 2027.
Hukumar zabe mai zaman kanta ta jihar Kano (KANSIEC), ta kare matakinta na sanya kudaden siyan fom da tsada domin yin takara a zaben kananan hukumomin jihar.
Jigo a jam'iyyar PDP, Edwin Clark ya bukaci mukaddashin shugaban PDP na kasa Umar Damagun ya kori ministan Abuja, Nyesom Wike domin cigaban jam'iyyar PDP.
Ana ta samun karuwar kiraye-kiraye daga ciki da wajen jam'iyyar PDP na ganin tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan ya sake neman takarar shugaban kasa.
Mataimakin gwamnan jihar Edo, Kwamared Philip Shaibu, ya shawarci Gwamna Godwin Obaseki na jihar da ya mutunta hukuncin da kotun daukaka kara ta yanke.
Jam'iyya mai mulki a Kano, NNPC ta sayawa kwamitin tantance yan takarar katin duba jarrabawar kammala sakandare ta WAEC da NECO da kuma yi masu gwajin kwaya.
Siyasa
Samu kari