Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi ikirarin cewa mashigar Hormuz ta dawo karkashin ikon dakarun kasarsa. Trump ya ce shugabannin Iran na cikin dimuwa.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi ikirarin cewa mashigar Hormuz ta dawo karkashin ikon dakarun kasarsa. Trump ya ce shugabannin Iran na cikin dimuwa.
Majiyoyi sun ce shugaba Bola Tinubu ya ƙi bukatar sanatoci na samun tikitin takara kai tsaye, yana mai jaddada cewa gwamnonin jihohi su na da ikon yanke hukunci.
Wani rahoto mai zaman kansa ya tuhumi gwamnonin Zamfara da Kano, Dauda Lawal da Abba Kabir Yusuf a matsayin wadanda ake zargi da daukar nauyin zanga zangar yunwa.
Gwamnan jihar Benue, Hyacinth Alia ya yi watsi da zaben fitar da gwani da tsagin APC mai biyayya ga Philip Agbese ya yi wanda ya ki bin umarnin Abdullahi Ganduje.
Yan sanda sun gurfanar da hadimin Sanata Aminu Waziri Tambuwal, Shafi'u Tureta bayan yada bidiyo da ke nuna gwamnan na kokarin hada kalmomin Turanci da kyar.
Tsohon mataimakin shugaban APC na shiyyar Arewa maso Yamma, Salihu Lukman ya ce babu ta yadda jam'iyyun adawa da za su iya kifar da Tinubu a zaɓen 2027.
Rikicin shugabanci ta taso jam'iyyar APC a gaba a jihar Enugu. Tsagin da ke samun goyon bayan shugaban jam'iyyar na kasa, ya dakatar da mambobi 20.
Sabon rikici ya kunno a kai a APC reshen Benuwai yayin da tsagin kwamitin shugabancin rikon kwarya na Omale da na bangaren Austin Agada suka fara nunawa juna yatsa.
Jam'iyyar PDP reshen jihar Kogi ta fara shirin daukar matakin ladabtarwa kan sanata Dino Melaye biyo bayan sukar da ya yiwa shugabanninta na kasa.
Jigon jam'iyyar APC a jihar Rivers, Cif Eze Chukwuemeka Eze, ya bayyana cewa 'yan Najeriya ba za su zabi Shugaba Bola Tinubu ba a zaben 2027 da ke tafe.
Shugaban kungiyar yan acaba kuma tsohon kansila a jihar Kwara ya samu tikitin tsayawa takara a zaben kananan hukumomi da za a yi a watan Satumbar 2024.
Siyasa
Samu kari