Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya gana a boye da gwamnonin APC a fadar gwamnati Abuja, inda aka fara taron da yamma bayan sauyin wuri daga dakin majalisa.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya gana a boye da gwamnonin APC a fadar gwamnati Abuja, inda aka fara taron da yamma bayan sauyin wuri daga dakin majalisa.
Majiyoyi sun ce shugaba Bola Tinubu ya ƙi bukatar sanatoci na samun tikitin takara kai tsaye, yana mai jaddada cewa gwamnonin jihohi su na da ikon yanke hukunci.
Babbar kotun jiha mai zama a Makurɗi ta amince da buƙatar tsawaita umarnin da ta bayat na hana APC rusa kwamitin gudanarwa ƙarƙashin Agaba a jihar Benue.
Wasu daga cikin shugabannin Kwankwasiyya sun koma APC bayan ficewa daga NNPP. Haka zalika yan SDP da PDP sun koma APC a hannun Sanata Barau Jibrin.
Jam'iyyar APC mai mulkin Najeriya ta ce ficewar Moghalu daga cikinta bai zo mata da mamaki ba saboda ta jima da gano shirinsa, ta masa fatan alheri.
Tsohon mataimakin shugaban PDP ta kasa, Cif Bode George ya bayyana cewa ba zai yiwu Alhaji Atiku Abubakarya tsaya takarar shugaban kasa a 2027 ba.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar, ya yiwa jigon PDP Bode George martani kan shawarar da ya ba shi ta ya hakura da yin takara a 2027.
Rahotanni sun tabbatar da cewa daruruwan magoya bayan APC sun sauya sheka zuwa jam'iyyar SDP a jihar Ondo Yayin da ake shirin gudanar da zaben gwamna.
Jam'iyyar LP mai adawa a Najeriya ta dakatar da Hon. Seyi Sowunmi mai wakiltar mazabar Ojo a jihar har na tsawon watanni uku saboda kin mutunta ta.
Tsohon gwamnan jihar Anambra, Peter Obi da Gwamna Alex Otti sun kira taron masu ruwa da tsakin Labour Party, za a yi taron ranar 4 ga watan Satumba, 2024.
Fitaccen mawakin siyasa, Shalelen Mawaka ya samu kyautar sabuwar moa kirar Peugeot 406 daga gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf. Mutane sun yi martani.
Siyasa
Samu kari