Ministan tsaron Mali, Janar Sadio Camara, ya mutu bayan hare-haren hadin gwiwa kan sansanonin soji a sassa daban-daban, lamarin da ya girgiza gwamnatin mulkin soja.
Ministan tsaron Mali, Janar Sadio Camara, ya mutu bayan hare-haren hadin gwiwa kan sansanonin soji a sassa daban-daban, lamarin da ya girgiza gwamnatin mulkin soja.
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Zulum ya nemi afuwar jiga-jigan APC kan mulkinsa na shekaru bakwai, an ga yana zubar da hawaye a wurin taro a Maoduguri.
Kwamitin gudanarwa na PDP ta ƙasa ya zauna taro jiya Alhamis a birnin Abuja ƙarƙashin muƙaddashin shugaba, Umar Damagum. An amince da gangamin Rivers.
Rahotanni sun bayyana cewa jam'iyyar PDP a jihar Kogi ta dakatar da tsohon dan takarar gwamnanta na zaben 2023 a jihar, Sanata Dino Melaye kan zargin zagon kasa.
Yayin da ake shirin gudanar da zaben kananan hukumomi a jihar Kano, shugaban jam'iyyar APC, Abdullahi Abbas ya bayyana shirin jam'iyyar game da zaben da za a yi.
Gwamnatin jihar Kano ta soke ƙarin shekarun aiki da tsohon gwamna Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya yi wa wasu ma'aikata a Kano, za su yi ritaya a watan Disamba.
A cikin wannan labarin za ku ji cewa awanni biyu kacal kafin sanya hannu kan yarjejeniyar zaman lafiya gabanin zaben gwamnan Edo, APC ta janye daga shirin.
Jam'iyyar PRP a jihar Bauchi ta yi Allah wadai da dan Majalisar Tarayya a jihar game da raba sandunan rake a mazabarsa ga wasu matasa a matsayin tallafi.
Shugaban kungiyar NLC a Edo, Odion Olaye ya sake rura wutar rikici yayin da ake shirin gudanar da zaben jihar a ranar 21 ga watan Satumbar 2024 da muke ciki.
Kotun daukaka ta zartar da hukunci kan karar da ke neman soke tikitin takarar gwamna na Barista Olumide Akpata karkashin inuwar jam'iyyar Labour Party.
Kungiyar yan Arewa ta yi kira ga shugaba Bola Ahmed Tinubu kan kaucewa bin hanyar Muhammadu Buhari. Kungiyar ta ce Buhari ne ya jefa Tinubu a matsala.
Siyasa
Samu kari