Ministan tsaron Mali, Janar Sadio Camara, ya mutu bayan hare-haren hadin gwiwa kan sansanonin soji a sassa daban-daban, lamarin da ya girgiza gwamnatin mulkin soja.
Ministan tsaron Mali, Janar Sadio Camara, ya mutu bayan hare-haren hadin gwiwa kan sansanonin soji a sassa daban-daban, lamarin da ya girgiza gwamnatin mulkin soja.
Farfesa Mohammed Sani Haruna ya ce ba zai janye takararsa ba duk da goyon bayan gwamna ga Sanata Aliyu Wadada, yana shirin fafatawa a zaben fidda gwani na APC.
Shugaban jam'iyyar PDP na yanzu ya bayyana alakar da ke tsakaninsa da tsohon gwamnan jihar Rivers da kuma tasirinsa ga zaben da aka gudanar bara.
Shugaban jam'iyyar PDP ya bayyana kadan daga abubuwan da suka jawo dan takarar gwamnan Kogi a zaben da ya gabata. Ya kuma kare matsayar jam'iyyar.
Yayin da ake ta shirin gudanar da zaben jihar Edo, tsohon gwamnan Edo, Adams Oshiomhole ya roki basarake a jihar kan kura-kurai da ya tafka lokacin yana gwamna.
Mukaddashin shugaban jam'iyyar PDP na kasa, Umar Iliya Damagum, ya sha alwashin cewa za su kare kuri'unsu da jininsu a zaben gwamnan jihar Eɗo da ke tafe.
Ana saura kwanaki bakwai a gudanar da zaben jihar Edo, tsohon Sanatan Edo ta Arewa, Francis Alimikhena ya watsar da PDP inda ya koma jam'iyyar APC.
Umar Iliya Damagum ya ce babu wata jam’iyya mafi girma a kaf nahiyar Afrika PDP. Ambasada Umar Iliya Damagum ya ce an kawo APC, NNPP da LP ne domin cin zabe.
Dan takarar shugaban kasa a LP kuma tsohon gwamnan Anambra, Peter Obi ya ƙaryata jita-jitar da ake cewa yana neman a ba shi mataimakin shugaban kasa a 2027.
Jam’iyyar PDP ta fallasa abubuwan da INEC ta yi a zabukan 2015 zuwa 2023. Umar Iliya Damagum ya zargi hukumar INEC da murde zabukan da aka yi a 2019 da 2023.
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya sake fitowa ya nuna yatsa ga gwamnonin jam'iyyar PDP. Wike ya ce bai ci amanar jam'iyyar ba.
Siyasa
Samu kari