Ministan tsaron Mali, Janar Sadio Camara, ya mutu bayan hare-haren hadin gwiwa kan sansanonin soji a sassa daban-daban, lamarin da ya girgiza gwamnatin mulkin soja.
Ministan tsaron Mali, Janar Sadio Camara, ya mutu bayan hare-haren hadin gwiwa kan sansanonin soji a sassa daban-daban, lamarin da ya girgiza gwamnatin mulkin soja.
Farfesa Mohammed Sani Haruna ya ce ba zai janye takararsa ba duk da goyon bayan gwamna ga Sanata Aliyu Wadada, yana shirin fafatawa a zaben fidda gwani na APC.
A kokarin warware rigimar siyasar jihar Ribas, ƴan majalisar amintattu BoT na jam'iyyar PDP sun gana da Nyesom Wike a babban birnin tarayya Abuja ranar Talata.
Gwamnan jihar Edo, Godwin Obaseki, ya gargadi ma'aikatan jihar kan yin kuskuren zabar jam'iyyar APC a zaben gwamnan jihar da ke tafe. Ya bukaci su zabi APC.
Yayin da zaben gwamna na 2024 a jihar Edo ke kara gabatowa, jam’iyyar PDP ta tsayar da Asue Ighodalo a matsayin dan takararta domin karawa da wasu.
Daga karshe gwamnan jihar Kaduna Uba Sani ya yi martani kan rahotan farautar magabacinsa, Nasir El-Rufai, inda ya bayyana hakikanin halin da ake ciki.
Gwamnan jihar Rivers, Siminalayi Fubara ya dakatar da shugaban karamar hukumar Akuku-Toru, Otonye Briggs a yau Talata 17 ga watan Satumbar 2024 wata uku da nada shi.
Asue Ighodalo ya ce Edo PDP za ta rattaba hannu kan yarjejeniyar zaman lafiya a lokacin da gwamnatin tarayya da ‘yan sanda suka saki 'yan jam’iyyar da aka tsare.
Gwamna Bala Mohammed na jihar Bauchi ya ce jiharss na da wadataccen ruwan da zai kashe kowace irin wuta, ya ce watakila ya faɗi wasu kalamai da suka ɓata ran Wike.
Tsohon Ministan shari'a a mulkin Olusegun Obasanjo mai suna Kanu Agabi ya shawarci yan siyasa kan magudin zabe inda ya ce ka da su yi tsammanin taimakon Ubangiji.
Jigon APC a jihar Edo ya ce za su yi nasara a zabe mai zuwa a jihar Edo duk da wahalar rayuwa da ake fama. Ya ce ba Bola Tinubu ba ne ya kawo wahalar rayuwa Najeriya
Siyasa
Samu kari