Ministan tsaron Mali, Janar Sadio Camara, ya mutu bayan hare-haren hadin gwiwa kan sansanonin soji a sassa daban-daban, lamarin da ya girgiza gwamnatin mulkin soja.
Ministan tsaron Mali, Janar Sadio Camara, ya mutu bayan hare-haren hadin gwiwa kan sansanonin soji a sassa daban-daban, lamarin da ya girgiza gwamnatin mulkin soja.
Farfesa Mohammed Sani Haruna ya ce ba zai janye takararsa ba duk da goyon bayan gwamna ga Sanata Aliyu Wadada, yana shirin fafatawa a zaben fidda gwani na APC.
Wata majiya daga hukumar EFCC ta bayyana cewa Yahaya Bello ya sake sulalewa a karo na biyu da taimakon gwamnan Kogi amma har yanzu ana nemansa ruwa a jallo.
Jam'iyyun siyasa 9 da suka hada da RM, SDP, ZLP, APM, ADP, APP, Accord, YPP, da kuma AA sun rutsa tsarinsu tare da marawa Monday Okpebholo na APC baya a jihar Edo.
Gwamnan jihar Edo, Godwin Obaseki ya bayyana cewa jam'iyyar PDP za ta amince da sakamakon zaben gwamnan jihar idan an gudanar da shi bisa gaskiya da adalci.
A ranar 21 ga watan Satumbar 2024 hukumar zaben ta sanar da cewa za a gudanar da zaben gwamna a jihar Edo inda za a ga wace jam'iyya ce za ta yi nasara.
Hasashen wani malamin addini ya nuna wanda zai lashe zaben gwamnan jihar Edo a 2024. Majiyar Legit.ng ta ruwaito cewa malamin ya yi hasashen ana saura awa 48 zabe.
Jam'iyyar PDP ta ce waɗanda suka bar cikinta suka koma APC s jihar Ondo taron ƴan rashin sa'a ne, ta ce ba za su tsinanawa Gwamna Aiyedatiwa da komai ba.
A ranar Asabar za a gudanar da zaben gwamna a jihar Edo inda yan takara 17 za su fafata. Hukumar zabe ta tantance yan taakarar gwamna a Edo na 2024.
Wasu majiyoyi a fadar shugaban ƙasa sun ce Bola Ahmed Tinubu na iya rusa ma'aikatar jin kai tare da cure wasu hukumomi wuri ɗaya, zai kuma kori ministoci.
Gwamnan jihar Bauchi, Sanata Bala Mohammed ya ce jam'iyyar APC ce ta kitsa rigingimun cikin gida a PDP ta hanyar amfani da tsohon gwamnan Ribas, Wike.
Siyasa
Samu kari