Mazauna garin Gurbi da ke ƙaramar hukumar Kankara a Katsina sun yi tsayin daka wajen hana 'yan bindiga shiga garinsu, amma mutum 10 sun rasa rayukansu.
Mazauna garin Gurbi da ke ƙaramar hukumar Kankara a Katsina sun yi tsayin daka wajen hana 'yan bindiga shiga garinsu, amma mutum 10 sun rasa rayukansu.
Farfesa Mohammed Sani Haruna ya ce ba zai janye takararsa ba duk da goyon bayan gwamna ga Sanata Aliyu Wadada, yana shirin fafatawa a zaben fidda gwani na APC.
Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, dan takarar NNPP a zaben shugaban kasa na 2023 ya ce jam'iyyar za ta taka rawar gani a zaben 207 yayin da ta dauki matakai tun yanzu.
Gwamnatin Edo karkashin gwamna Godwin Obaseki ta ce wasu miyagu na nan suna yawo a kan tituna da shirin tarwatsa harkokin zaɓe a kananan hukumomin jihar.
Tsohon shugaban kasar Najeriya, Cif Olusegun Obasanjo ya bayyana wasu yan siyasar Najeriya a matsayin barayi inda ya ce ya kamata mafi yawansu suna gidan yari.
Ranar Asabar za a yi zaben gwamna a jihar Edo na 2024. Rikicin jam'iyya, karfin APC da LP na cikin abubuwa da za su iya jawo PDP ta fadi a zaben gwamna a Edo.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta yi fatali da karar APP wadda ta nemi a ba da damar maye gurbin ƴan majalisa 27 da suka sauya sheka daga PDP zuwa APC.
Jagoran siyasar jihar Kano kuma jigon jam'iyyar NNPP, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya sha alwashi kan zaben 2027 inda ya ce suna kan shirin game da haka.
Yayin da ake yada jita-jitar komawarsa APC, Gwamna Caleb Mutfwang na jihar Plateau ya musanta rade-radin inda ya ce babu kamshin gaskiya a cikin labarin.
Ga dukkan alamu babu ranar warware rigimar PDP yayin da gwamnoni suka rabu gida biyu na shirin sauke shugaban jam'iyya na ƙasa, Ambasada Umar Damagum.
A wani rahoton nan za ku ji cewa shugaban kasar nan, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu ya bukaci masu ruwa da tsaki sun tabbatar an yi zaben Edo bisa adalci.
Siyasa
Samu kari