Farfesa Mohammed Sani Haruna ya ce ba zai janye takararsa ba duk da goyon bayan gwamna ga Sanata Aliyu Wadada, yana shirin fafatawa a zaben fidda gwani na APC.
Farfesa Mohammed Sani Haruna ya ce ba zai janye takararsa ba duk da goyon bayan gwamna ga Sanata Aliyu Wadada, yana shirin fafatawa a zaben fidda gwani na APC.
Dan takarar jam'iyyar PDP a zaben gwamnan jihar Edo, Asue Ighodalo, ya bayyana cewa shi ne wanda zai samu nasara a zaben na ranar Asabar, 21 ga watan Satumba.
Hukumar zabe ta INEC a jihar Edo ta tsawaita lokutan gudanar da zabe inda ta ba da dalilai na ruwan sama da kuma rashin kawo kayan zaben a kan lokaci.
Tsohon gwamnan jihar Edo, Sanata Adams Oshiomole, ya musanta zargin cewa jam'iyyar APC ta tanadi kudi domin siyan kuri'u a hannun a zaben gwamnan jihar.
Gwamna Godwin Obaseki na jihar Edo ya kaɗa kuri'arsa a zaben gwamnan da ke gudana yau Asabar,ya buƙaci idan an zo tattara sakamako a yi shi lami lafiya.
Dan takarar jam'iyyar APC a zaben gwamnan jihar Edo, Sanata Monday Okpebholo ya bayyana cewa ko kuri'a daya dan takarar PDP ba zai samu a rumfarsa ba.
Dan takarar jam'iyyar PDP a zaben Edo, Asue Ighodalo ya yi korafi kan neman karya shi da ake wurin rashin kawo kayan zabe a kan lokaci a mazabun da ya fi karfi.
A yau ne za a gudanar da zaben gwamnan jihar Edo da ke Kudu Maso Kudancin Najeriya, zaben dai zai ja hankali musamman a tsakanin ƴan takarar PDP, APC da LP.
Yayin da zabe ya kankama a mafi yawan rumfunan zaɓe, Asur Ighodalo ya bayyana damuwa kan abin da ya kira barazanar tsaro a sassan jihar yau Asabar.
Olumide Akpata ya bayyana cewa kawo yanzu ya samu bayanai marasa daɗi dangane da zaben gwamnan da ke gudana a jihar Edo, ya ce zai bincika lamarin.
Siyasa
Samu kari