Jam’iyyar NDC ta roƙi Peter Obi da Rabiu Kwankwaso su sauya sheka daga ADC zuwa gare ta domin fafatawa zaɓen 2027, tare da ba su damar tikitin shugaban ƙasa.
Jam’iyyar NDC ta roƙi Peter Obi da Rabiu Kwankwaso su sauya sheka daga ADC zuwa gare ta domin fafatawa zaɓen 2027, tare da ba su damar tikitin shugaban ƙasa.
Dan takarar APC a zaben gwamnan jihar Edo da aka yi ranar Asabar, Sanata Monday Okpebholo, ya fara hangen nasara a zaben bayan APC ta ba PDP tazarar kuri'u 54,437.
Rahotanni sun bayyana cewa jam'iyyar APC ita ce a kan gaba bayan da hukumar zabe ta INEC ta bayyana sakamakon kananan hukumomi 13 na jihar Edo a ranar Lahadi.
Rahotanni sun bayyana cewa Gwamna Godwin Obaseki ya gaza ba jam'iyyar PDP nasara a karamar hukumarsa ta Oredo a zaben gwamnan jihar Edo da aka gudanar.
Ba a gama tattara sakamakon zaben jihar Edo ba, magoya bayan PDP sun durfafi ofishin INEC da ake tattara sakamakon zaben domin gudanar da zanga-zanga.
Gwamnonin jihohin APC da ke jihar Edo sun fara murna da addu'o'i tun kafin sanar da sakamakon zaben jihar Edo a hukumance yayin da ake cigaba da tattarawa.
Tsohon gwamnan jihar Edo, Adams Oshiomole da mataimakin gwamna Philip Shaibu sun lallasa jam'iyyar PDP bayan INEC ta fadi sakamakon zaben karamar hukumarsu.
Jam'iyyar PDP reshen jihar Kaduna ta zabi tsohon kwamishina a jihar Kaduna, Edward Percy Masha a matsayin sabon shugabanta bayan gudanar da zabe.
Rahotanni sun bayyana cewa Dan takarar gwamnan jihar Edo a karkashin jam’iyyar PDP Asue Ighodalo ya yi nasara a karamar hukumarsa ta Esan ta Kudu maso Gabas.
Nan da 'yan awanni za a san wanene zai zama sabon gwamna a jihar Edo inda ake zabe. INEC ta yi maganar soma tattara sakamako, a san wanda ya lashe zaben Edo.
Siyasa
Samu kari