Atiku Abubakar ya yi gargadi kan shirin hana kamfen din 2027 a jihohin Arewa takwas da suka hada da Borno, Plateau, Bauchi, Benue, Niger, Sokoto, Kebbi, Kano.
Atiku Abubakar ya yi gargadi kan shirin hana kamfen din 2027 a jihohin Arewa takwas da suka hada da Borno, Plateau, Bauchi, Benue, Niger, Sokoto, Kebbi, Kano.
Jam’iyyar NDC ta roƙi Peter Obi da Rabiu Kwankwaso su sauya sheka daga ADC zuwa gare ta domin fafatawa zaɓen 2027, tare da ba su damar tikitin shugaban ƙasa.
Akalla mutane 10,000 ne da ke goyon bayan tsohon sanatan Kaduna ta tsakiya, Shehu Sani suka sauya sheka daga jam'iyyar PDP zuwa APC a ranar Litinin.
Babbbar jam'iyyar adawa ta ƙasa PDP ta yi watsi da sakamakom zaɓen gwamnan jihar Edo da INEC ta sanar, ta ce mutane ɗan takararta suka zaɓa ba wani ba.
Mataimakin gwamnan jihar Edo ya fadi yadda suka hadu suka kayar da PDP a zabe. Ya ce su suka kayar da PDP saboda maganar ga gwamnan Edo ya fada musu.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar ya fara tuntuɓar tsagin da suke kokarin sauke muƙaddashin shugaban jam'iyyar PDP na ƙasa, Damagum.
A rahoton nan, za ku ji jam'iyyar PDP reshen jihar Ondo ta bi sahun uwar jam'iyyar wajen watsi da sakamakon zaben gwamnan Edo da ya na APC nasara.
Gwamnan Adamawa ya ce APC ta yi magudi a zaben gwamna da aka yi a Edo. Gwamnan PDP ya ce INEC ta goyi bayan APC yayin zaben Edo. Ya ce PDP ce ta lashe zaben.
A rahoton nan, zababben gwamnan Edo, Monday Okpebholo ya dauki alkawarin daukaka jihar da zarar ya kama aiki a matsayin gwamna bayan zabarsa a ranar Asabar.
A ranar Asabar da ta wuce ne aka yi zaɓen gwamna a jihar Edo kuma APC ta samu nasara, sai dai aka ganin rikicin Obaseki da wasu ƙusoshi 5 ne ya kada PDP.
Gwamnan jihar Edo, Godwin Obaseki ya ce an yi kwacen mulki a zaben Edo na 2024 kuma ya bukaci a tafi kotu. Obaseki ya ce an tafka kurakurai a zaben.
Siyasa
Samu kari