Atiku Abubakar ya yi gargadi kan shirin hana kamfen din 2027 a jihohin Arewa takwas da suka hada da Borno, Plateau, Bauchi, Benue, Niger, Sokoto, Kebbi, Kano.
Atiku Abubakar ya yi gargadi kan shirin hana kamfen din 2027 a jihohin Arewa takwas da suka hada da Borno, Plateau, Bauchi, Benue, Niger, Sokoto, Kebbi, Kano.
Jam’iyyar NDC ta roƙi Peter Obi da Rabiu Kwankwaso su sauya sheka daga ADC zuwa gare ta domin fafatawa zaɓen 2027, tare da ba su damar tikitin shugaban ƙasa.
A wannan labarin, gwamna Abba Kabir Yusuf ya karbi tubabbun yan siyasa daga jam’iyyun adawa guda biyu, inda su ka yi sauyin sheka zuwa jam’iyyar NNPP.
Akalla gwamnonin PDP shida ne ke adawa da Umar Iliya Damagum. Wasu jiga-jigan jam’iyyar na ganin Damagum ya wuce gona da iri a matsayinsa na shugaban PDP na kasa.
A wannan labarin, yayin da ake shirin zaben kananan hukumomi biyar na jihar Jigawa, rundunar yan sanda ta fara shirin tabbatar da kawar da barazanar tsaro.
Yayin da ake shirin tunkarar zaɓen kananan hukumomi, wasu daga cikin kantomomin tsagin Gwamna Fubara sun fice daga PDP zuwa jam'iyyar APP a Ribas.
Kungiyoyin sa ido a kan zaben Edo sun yi watsi da sakamakon zaben da ya ba APC nasara a kan PDP. sun bukaci a sake bahasi kan sakamakon zaben Edo.
Yayin da aka sanar da sakamakon zaben jihar Edo, jam'iyyar PDP ta cigaba da kokawa kan yadda aka gudanar da zaben inda mataimakin daraktan kamfe ya fashe da kuka.
Mataimakin gwamnan Edo, Mr. Philip Shaibu ya sake caccakar Gwamna Godwin Obaseki inda ya ce su ne gatan gwamnan a duk wani zaben da ake yi a jihar.
Tsohon shugaban PDP, uche Secondus ya ce APC na shirin kashe dimokuradiyya a Najeriya wanda hakan zai iya hana yin zabe a Najeriya a shekarar 2027.
Tsohon shugaban APC na ƙasa, Sanata Adams Oshiomhole ya ce gwamnan Edo mai barin gado ya gama yawo a siyasance, ya faɗi haka ne bayan kammala zaɓe.
Siyasa
Samu kari