Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta hana hukumar IKEC amincewa ko shiga tarukan jam'iyyar ADC na jihohi da tsagin Sanata David Mark ya shirya.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta hana hukumar IKEC amincewa ko shiga tarukan jam'iyyar ADC na jihohi da tsagin Sanata David Mark ya shirya.
Shugabannin jam'iyyar adawa ta ADC a Kudu maso Yamma, jihohin Yarabawa 6 na Najeriya ta shirya kifar da shugaba Bola Tinubu a zaben 2027 mai zuwa.
Gwamna Seyi Makinde na jihar Oyo ya yi magana kan siyasar jihar da kuma zaben 2027 inda ya shawarci masu neman kujerarsa su zamo masu hakuri da juriya.
Jagoran jam'iyyar NNPP na kasa, Rabiu Musa Kwankwaso ya bayyana cewa 'yan najeriya sun gaji da jam'iyyar APC a kasar. Kwankwaso ya ce za a sauya APC..
Matasan PDP sun yi zanga zanga kan zaben kananan hukumomi da za a yi Rivers. Yan PDP sun tunkari hedikwatar yan sanda da hukumar DSS kan hana zaben da suke so.
Yayin da ake shirin gudanar da zaben kananan hukumomi, Gwamna Siminalayi Fubara na jihar Rivers na fuskantar matsala daga jam'iyyun PDP da kuma APC kan zaben.
Barista Daniel Bwala ya magantu kan rade-radin yin garambawul a mukaman Ministoci inda ya bukaci yan Najeriya da su kara hakuri Bola Tinubu zai yi abin da ya dace.
Shugaban majalisar wakilai ta 10, Tajudeen Abbas ya fito ya gayawa duniya cewa ko kadan ba shi da ubangida a siyasance. Ya ba matasan Najeriya shawara.
Yayin da ake shirye shiryen zaben kananan hukumomi a jihar Ribas, Gwamna Siminalayi Fubara ya ba ma'aikata hutun kwanaki biyu domin kowa ya koma gida.
Majalisar jihar Edo ta janye dakatarwar da ta yi ga mambobinta guda biyu a watan Mayun 2024 da ta wuce kan zargin neman tsige shugabanta da mukarrabansa.
Jam'iyyar NNPP da ke karkashin jagorancin Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ta rasa jiga-jiganta zuwa jam'iyyar APC da Abdullahi Ganduje ke shugabanta.
Siyasa
Samu kari