Shugaban kasar Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya daga darajar karamar Ministar harkokin waje, Bianca Odumegwu-Ojukwu zuwa matsayin Ministar harkokin waje.
Shugaban kasar Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya daga darajar karamar Ministar harkokin waje, Bianca Odumegwu-Ojukwu zuwa matsayin Ministar harkokin waje.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya amince da zabin Majalisar GAC ta Dr. Obafemi Hamzat a matsayin wanda zai yi wa APC takara a zaben gwamnan Legas.
Rahotanni daga jihar Akwa Ibom sun nuna cewa wasu ƴan barandar siyasa sun banka wuta a ofishin hukumar zaɓe ta jihar Akwa Ibom, ƴan sanda sun ce lamarin da sauki.
Gwamna Umo Eno na jihar Akwa Ibom ya tabbatar da nadin 'yarsa, Helen Eno a matsayin 'First Lady' na rikon kwarya bayan mutuwar matarsa, Mrs Patience Eno.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya gama tsara yadda zai yiwa majalisar ministocinsa garambawul, wasu majiyoyi sun bayyana iya abin da suka sani.
Mataimakin shugaban majalisar dattawa, Sanata Barau I. Jibrin ya ce nan ba da daɗewa ba za a nemi jar hula a kan Kanawa a rasa saboda duk sun bar Kwankwasiyya.
Tsohon gwamnan jihar Benue, Samuel Ortom ya bayyana himmatuwar jam'iyyar PDP na kwace mulkin APC a zaben 2027 inda ya shawarci yan jam'iyyarsu kan haɗin kai.
Bayan matsin lamba daga ƴan majalisar wakilai, shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya sanar da ba kakakin majalisa Tajudeen Abbas lambar girma ta GCON.
Gwamna Godwin Obaseki na Edo ya caccaki mataimakinsa, Philip Shaibu kan fitar da sanarwa inda ya ce ba shi da wannan iko saboda shi ba mataimakin gwamna ba ne.
Kwamitin zartaswa na PDP a gundumar Ogudu Okwor, ƙaramar hukumar Onitcha ya dakatar da mataimakin shugaban jam'iyya na ƙasa shiyyar Kudu maso Gabas.
Lamarin zaben kananan hukumomi a Ribas ya dauki sabon salo, inda Gwamnan Ribas, Siminalayi Fubara ya ce zai iya rasa ransa da ya bari a yi na daidai ba.
Siyasa
Samu kari