Gwamnatin Tarayya ta ayyana Juma’a, 1 ga watan Mayun 2026, a matsayin ranar hutu domin bikin Ranar Ma’aikata ta Duniya da jinjina wa jajircewar ma’aikata.
Gwamnatin Tarayya ta ayyana Juma’a, 1 ga watan Mayun 2026, a matsayin ranar hutu domin bikin Ranar Ma’aikata ta Duniya da jinjina wa jajircewar ma’aikata.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya amince da zabin Majalisar GAC ta Dr. Obafemi Hamzat a matsayin wanda zai yi wa APC takara a zaben gwamnan Legas.
Jigon APC, Dakta Garus Gololo ya ce ba za su amince da ba shugaba Bola Tinubu takara a zaben 2027 ba. Jigon APC ya ce Bola Tinubu ya kawo yunwa Najeriya.
Shugaban kungiyar gwamnonin PDP kuma gwamnan Bauchi, Bala Mohammed ya yabi yadda gwamnan Ribas, Siminalayi Fubara ya yi tsayin daka wajen zaben kananan hukumomi.
Jam'iyyar LP ta nuna amincewa da Rabi'u Musa Kwankwaso ya zamo mataimakin Peter Obi a zaben 2027. LP ta ce Peter Obi ya samu kuri'u sama da Kwankwaso a 2023
Dan majalisar wakilai, Alhassan Ado Doguwa, ya ce 'yan jam’iyyar NNPP a jihar Kano suna sauya sheka zuwa APC saboda gwamnatin Abba Yusuf ta gaza ta kowane fanni.
Hukumar zaben jihar Akwa Ibom, AKISIEC ta sanar da sakamakon zaben kananan hukumomi da aka gudanar inda PDP ta lashe kujeru guda 30 daga cikin 31.
Hukumar zaben jihar Rivers, RSIEC ta sanar da nasarar dan takarar jam'iyyar AA, Adolphus Enebeli a yau Lahadi 6 ga watan Oktoban 2024 bayan zaɓen kananan hukumomi.
Gwamna Sim Fubara na jihar Ribas, a yau (Lahadi) zai rantsar da sababbin zababbun shugabannin kananan hukumomin jihar. An ce za a yi rantsarwar da karfe 4.
Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Benue ta lashe zaben kananan hukumomin da aka gudanar a jihar. APC ta lashe dukkanin kujerun ciyamomi da kansiloli.
Shugaban kasa Bola Tinubu na shirin yin wani gagarumin sauyi a majalisar ministocin kasar nan inda zai bayyana jerin sunayen ministocin da sababbin ministoci.
Siyasa
Samu kari