Wani babban jami'i a rundunar sojin Iran ya tabbatar da cewa har yanzu akwai yiwuwar jamhuriyar ta Musulunci ta sake komawa fagen fama da Amurka.
Wani babban jami'i a rundunar sojin Iran ya tabbatar da cewa har yanzu akwai yiwuwar jamhuriyar ta Musulunci ta sake komawa fagen fama da Amurka.
Alam sun nuna cewa Sanata Rabiu Musa Kwankwaso da Peter Obi za su sauya sheka daga jam'iyyar ADC zuwa NDC. An gargade su kan sauya sheka daga ADC.
Jam'iyyar APC a jihar Plateau ta sanar da janyewarta daga fafatawa a zaben kananan hukumomi da za a sake yi a jihar Plateau bayan PDP ta lashe dukan kujeru.
Jam'iyyar NNPP ta ce ta gano yadda jam'iyyar APC ke dauke da alhakin rura rikici a sauran jam'iyyun kasar nan saboda cimma bukatun kashin kai a zaben 2027.
Tsohon mataimakin shugaban jam'iyyar PDP na kasa, Cif Bode George, ya bayyana cewa hakurin da Shugaba Tinubu ya ba shi ya sanya ya ki barin Najeriya.
An fara hasashe kan yadda zaben shekarar 2027 zai gudana a Najeriya. Ana ganin rikicin yan adawa a PDP, LP da NNPP zai iya ba Tinubu tazarce a 2027.
Jigon PDP Dele Momodu ya bayyana cewa ba daɗi mutum ya kwallafa ransa a abu kuma ya gaza cin nasara, ya ce ciwon rashin nasara ne ya hana Wike sakat.
Jam'iyyar APC ta samu tagomashi a jihar Kaduna yayin da ake dab da gudanar da zaben shugabannnin kananan hukumomi. Tsohon shugaban LP ya koma APC.
Musa Iliyasu Kwankwaso ya ce abubuwa da ke faruwa a NNPP ya kara nuna gaskiyar maganar da yake faɗa kan Kwankwaso, ya buƙaci Abba Kabir ya canza tunani.
Akwai wasu gwamnoni a Najeriya da suka yi rusau da ya jawo cece-kuce inda ake zargin suna yi ne kawai saboda daukar fansa kan yan adawarsu a siyasa.
Wutar rikicin APC na shirin mutuwa, bayan kungiyar APC reshen Arewa ta Tsakiya ya dakatar da fafutukar da ta ke a kan shugaban jam'iyyar, Abdullahi Umar Ganduje.
Siyasa
Samu kari