Hausawa da ke jihar Oyo sun barke da zanga-zanga bayan wani dan sanda ya kashe wani dan jihar Zamfara da ya ke tuka babur a jihar Oyo. Yan sanda sun yi magana.
Hausawa da ke jihar Oyo sun barke da zanga-zanga bayan wani dan sanda ya kashe wani dan jihar Zamfara da ya ke tuka babur a jihar Oyo. Yan sanda sun yi magana.
Alam sun nuna cewa Sanata Rabiu Musa Kwankwaso da Peter Obi za su sauya sheka daga jam'iyyar ADC zuwa NDC. An gargade su kan sauya sheka daga ADC.
Rikici ya kara kunno kai a jam'iyyar NNPP reshen jihar Kano yayin da aka samu bayyanar sabon shugaba a cikinta, an samu bullar sabon shugaba a cikinta.
Tsohon gwamnan Kano, Dr. Rabiu Musa Kwankwaso, ya ce ba zai ce komai ba dangane da rigimar cikin gida da ta ɓarke a jam'iyyar NNPP ta jihar Kano.
Hukumar zabe mai zaman kanta a jihar Plateau (PLASIEC) ta sanar da zaben kananan hukumomi da aka gudanar inda wasu yan kabilar Igbo suka yi nasara.
Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya bayyana cewa nan ba da jimawa ba zai gudanar da zaben shugabannin kananan hukumomi 14 da ake da su a jihar.
Gwamnan jihar Bauchi kuma shugaban kungiyar gwamnonin PDP, Bala Mohammed, ya bayyana cewa an samu nasarar warware rikicin da ya addabi jam'iyyar.
Kungiyar gwamnonin da suka ɗare kan mulki a inuwar jam'iyyar PDP sun umarci abokin hamayyar Iliya Damagum ya tattara kayansa ya bar ofishin shugabanci.
Abba Kabir Yusuf ya kashe wutar rikici tsakanin Abdullahi Baffa Bichi da jiga jigan yan NNPP a Kano. Abba ya yi sulhu a tsakaninsu ne a fadar gwamnatin jihar Kano.
Yayin da ake tsaka da rikicin jam'iyyar PDP ta kasa, wasu daruruwan mambobinta sun watsar da ita inda suka koma jam'iyyar APC mai mulki a jihar Nasarawa.
Da alama dai tsuguno ba ta kare ba, yayin da gwamnonin PDP su ka gaza samun matsaya a kan makomar shugaban PDP, Umar Iliya Damagum tare da komawa tsohon mukaminsa.
Siyasa
Samu kari