Tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya musanta rahotannin haɗakarsa da Peter Obi gabanin zaɓen shugaban ƙasa na 2027 a Najeriya.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya musanta rahotannin haɗakarsa da Peter Obi gabanin zaɓen shugaban ƙasa na 2027 a Najeriya.
Jam'iyyar ADC ta musanta jita-jitar da ake yadawa cewa ba za ta samu damar tsaida yan takara a zaben 2027 ba, ta ce wannan labari ba shi da tushe.
Bayan sake ɗage taron majalisar zartaswa, an fara raɗe-raɗin tsohon shugsban majalisar dattawa, David Marka na iya ɗarewa kan kujerar shugaban PDP na ƙasa.
Gwamna Bala Mohammed na Bauchi ya bayyana cewa kan ƴaƴan PDP a haɗe yake karkashin jagorancin muƙaddashin shugaban jam'iyya na ƙasa, Umar Damagum.
Shugaban gwamnonin PDP kuma gwamnan Bauchi, Bala Muhammad ya yi martani kan zargin shigar da kara gaban kotu kan babban taron PDP da ak dage daga watan nan.
Bayan lalacewar babban layin wutar lantarki na ƙasa sau 3 a mako guda, matasa sun fara kiran a tsige ministan makamashi, Adebayo Adelabu da shugaban TCN.
Tsohon Sanata, kuma toshon gwamnan Kano sau biyu, Malam Ibrahim Shekarau bayyana shirinsu na zaburar da yan kasar nan kan zaben shugabanni na gari.
Majalisar dokokin Kano ta yi martani ga hukuncin babbar kotun tarayya na korar shugaban hukumar zaben ta jihar (KANSIEC), Farfesa Sani Malumfashi daga mukaminsa.
Jam'iyyar PDP mai adawa a Najeriya ta sake dage taron majalisar zartaswa na kasa (NEC) wanda ta shirya gudanarwa a ranar 24 ga watan Oktoban 2024.
Kotu ta dakatar da shugaban hukumar KANSEIC prof. Sani Lawan Malumfashi da dukkanin shugabannin hukumar KANSEIC saboda rashin chanchantarsu a aikin gwamnati.
Babbar jam'iyyar adawa ta ƙasa watau PDP ta kara faɗawa cikim rigima yayin da tsagin Gwamna Bala Mohammed ya maka ƙara a gaban kotun kan taron NEC.
Siyasa
Samu kari