Tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya musanta rahotannin haɗakarsa da Peter Obi gabanin zaɓen shugaban ƙasa na 2027 a Najeriya.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya musanta rahotannin haɗakarsa da Peter Obi gabanin zaɓen shugaban ƙasa na 2027 a Najeriya.
Rahotanni da muke samu sun tabbatar da cewa Gwamnan Bauchi, Bala Mohammed, ya sanar da ficewarsa daga PDP zuwa jam’iyyar APM tare da magoya bayansa.
Rikicin cikin gida na jam'iyyar APC a jihar Sokoto ya sake dagulewa kan wanda zai jagorance ta tsakanin Sanata Aliyu Wamakko da Sanata Ibrahim Lamido.
Atiku Abubakar, tsohon dan takarar shugaban kasa na PDP ya ce ba zai iya kaskantar da kansa zuwa matsayin da Nyesom Wike ya ke ba. Ya ce ya damu da 'yan kasar.
Hukumar zaben jihar Kogi (KSIEC) ta sanar da zaben kananan hukumomi 21 da aka gudanar a jiya Asabar 19 ga watan Oktoban 2024 inda ya ce APC ce ta yi nasara.
Za a ga sunayen mutane 23 da aka zaba a APC a matsayin ciyamomi a jihar Kaduna. A cikin kananan hukumomi 23 da ake da su a jihar Kaduna, mace 1 tayi nasara.
Mun kawo ‘yan siyasar da za su iya ƙalubalantar Bola Tinubu idan zai nemi tazarce. Wasu sun fara kawo zancen wadanda za su nemi mulki a zaben 2027.
Tsohon gwamnan jihar Rivers ya bayyana kadan daga koma bayan da Atiku ya samu a siyasa, inda yace sam ba zai samu shiga ba a siaysar Najeriya saboda wasu dalibai.
Wasu yan bindiga sun tarwatsa taron jam'iyyar LP a jihar Abia inda suka yi garkuwa da jiga-jiganta ciki har da mataimakin shugaban jam'iyyar na kasa.
Jam'iyyar APC ta samu nasarar lashe zaben shugabannin kananan hukumomi a jihar Kaduna. APC ta kuma lashe kujerun kansiloli 255 a jihar a zaben ranar Asabar.
Yan sanda sun tarwatsa wasu matasa da ke kokarin kawo cikas a zabukan kananan hukumomi da ake cigaba da yi a ofishin hukumar zaben jihar Kaduna a yau Asabar.
Siyasa
Samu kari