Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi tsokaci kan sharuddan da Iran ta mika domin kawo karshen yaki. Trump ya ce Amurka na nazari kan sharuddan.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi tsokaci kan sharuddan da Iran ta mika domin kawo karshen yaki. Trump ya ce Amurka na nazari kan sharuddan.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya musanta rahotannin haɗakarsa da Peter Obi gabanin zaɓen shugaban ƙasa na 2027 a Najeriya.
Awanni bayan babbar kotun jiha ta sahalewa hukumar zabe mai zaman kanta ta Kano (KANSIEC) damar gudanar da zabe, hukumar ta ta shirya tsaf don gudanar da zaben.
Jam'iyyar APC a jihar Anambra ta yi fatali da matakin Shugaba Bola Tinubu na nadin Bianca Ojukwu a matsayin Minista inda ta zargi shugaban da cin amanarta.
Peter Obi ya na cikin wadanda suka taya Yakubu Gowon murnar cika shekaru 90 a makon da ya gabata. Sai dai magana a kan Yakubu Gowon ya jawowa Obi matsala a siyasa.
Za a ji Gwamnatin Kano ta yi martani kan hukuncin babbar kotun tarayya na haramta gudanar da zaben kananan hukumomin jihar, inda ta ce zai gudana a gobe
Shugaban jam'iyyar APC na kasa, Dakta Abdullahi Umar Ganduje ya bayyana cewa jam'iyyar za ta karbe jihar Rivers. Ganduje ya je jihar Rivers ta APC ce.
Kungiyar Citizens for Development and Education (CDE), da hadin gwiwar hukumar zabe mai zaman kanta sun shirya taro na musamman kan zaben kananan hukumomi a jihar.
Masu ruwa da tsaki na PDP a shiyyar Arewa ta Tsakiya sun fara zaman tattaunawa domin lalubo wanda za su gabatar a matsayin wanda zai maye gurbin Damagum.
Fadar shugaban ƙasa ta bayyana cewa Bola Tinubu ya yi la'akari da ra'ayoyin ƴan Najeriya wajen yanke ministocin za a kora, ta faɗi tsarin da aka bi wajen tantancewa.
Gwamnan jihar Ondo, Lucky Oromisan Aiyedatiwa ya bayyana cewa jam'iyyar PDP ta mutu a jihar. Ya bukaci jama'a da su fito su zabi APC a zaben gwamna da ke tafe.
Siyasa
Samu kari