Wasu matasa sun gudanar da zanga-zanga a gidsn tsohon shugaban kasa, Goodluck Ebele Jonathan. Sun bukaci ya fito takara a babban zaben shekarar 2027.
Wasu matasa sun gudanar da zanga-zanga a gidsn tsohon shugaban kasa, Goodluck Ebele Jonathan. Sun bukaci ya fito takara a babban zaben shekarar 2027.
Mataimakin shugaban kasa, Sanata Kashin Shettima ya goyi bayan takarar Sanata Ahmed Aliyu Wadada a zaben gwamnan jihar Nasarawa a 2027 ya fadi haka ne a Nasarawa.
Tsohon gwamnan jihar Delta, Dr. Ifeanyi Okowa ya bayyana cewa wasu mutane ne suka cinno masa hukumar yaki da rashawa EFCC saboda wani burinsu na siyasa.
Za a gudanar da zaben gwamnan jihar Ondo na shekarar 2024 a ranar Asabar, 16 ga watan Nuwamba. 'Yan takara 18 a karkashin jam'iyyu ne za su fafata a zaben.
An samu gungun 'yan jam'iyyar NNPP da suka sauya sheka zuwa APC a Kano. Makonnin da suka gabata suka koma Kwankwasiyya, yanzu kuma sun ajiye jar hular.
Sabon karamin Ministan gidaje da raya karkara, Yusuf Abdullahi Ata ya fara guda daga cikin ayyukan da ya sa gwamnatin Bola Tinubu ta nada shi mukamin.
Gwamna Lucky Aiyedatiwa ya samu goyon bayan 'yan takarar jam’iyyun Accord Party, National Rescue Movement (NRM) da ADC, ana saura awanni zaben Ondo.
A ranar Asabar za a yi zaben Ondo. Mun kawo muku tarihin siyasar Ondo, gwamnoni da jam'iyyun da suka yi mulki a Ondo da tsofaffin gwamnonin Ondo.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya amince da nadin Daniel Bwala wanda tsohon yaron Atiku Abubakar ne a matsayin hadiminsa na musamman a bangaren sadarwa.
A yayin da ake shirin zaben Ondo, mun tattaro muku jihohin Najeriya da ke karkashin APC da PDP. Gwamnonin da za su gama da masu tazarce a nan gaba.
Sola Ebiseni na jam'iyyar Labour Party (LP) na daga cikin 'yan takarar da ke kan haba a zaben gwamnan jihar Edo. An tattaro abubuwan sani kan dan takarar.
Siyasa
Samu kari