Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta gamsu da hujjojin da hukumar EFCC ta shigar kan tsohon ministan wutar lantarki, Saleh Mamman kan damfarar N33.8bn.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta gamsu da hujjojin da hukumar EFCC ta shigar kan tsohon ministan wutar lantarki, Saleh Mamman kan damfarar N33.8bn.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyyun adawa a Najeriya sun bayyana rashin amincewa da batun da shugaban hukumar INEC ya yi game da babban zaben 2027.
Tsohon shugaban hukumar INEC, Attahiru Jega ya magantu kan yaduwar cin hanci da kuma halayen wasu yan Majalisar Tarayya wurin tilasta masu riƙe da mukamai.
Sanata Kawu Sumaila ya bukaci shugaban NNPP na Kano, Hashimu Dungurawa ya fito baiat jama'a ya janye zargin da ya masa kuma ya ba shi hakuri cikin awanni 24.
Rahotanni sun tabbatar da cewa yan mazabar Sanatan Shehu Buba da ke wakiltar Bauchi ta Kudu sun fara shirin yi masa kiranye kan wasu zarge-zarge.
A karo na biyu, Majalisar jihar Delta ta sake dakatar da mambanta, Hon. Oboror Preyor daga jam'iyyar PDP da ke wakiltar mazabar Bomadi kan nuna rashin da'a.
Jigon jam'iyyar APC, Bashir Ahmad ya ba gwamnatin jihar Kano shawara kan yadda za ta kawo sauyi domin rage cunkoso a birnin kamar yadda Nasir El-Rufai ya yi.
Sabon gwamnan jihar Edo, Monday Okpebholo ya rusa shugabancin hukumomin gwamnati, ya sallami masu riƙe da muƙaman siyasa gaɓa ɗaya bayan shiga ofis.
Jam'iyyar PDP ta yi zargin maguɗi a zaben Ondo. PDP ta ce APC ta shirya murɗe zaben Ondo. Kashim Shettima zai dura Ondo yakin neman zaben gwamna.
Awannk kalilan bayan rantauwar kama aiki, sabon gwamnan jihar Edo, Monday Okpebholo ya naɗa sakataren gwamnati, akanta janar da kuma kwamishinan lafiya.
Shugaban cocin INRI spiritual international church, Primate Elijah Babatunde Ayodele, ya ba su Atiku Abubakar hanyar kayar da Bola Tinubu a zaben 2027.
Siyasa
Samu kari