Kwamitin tantancewa karkashin jagorancin shugaban jam'iyyar APC na kasa, Farfesa Nentawe Yilwatda ya fara tantance gwamnoni da sauran yan takara a Abuja.
Kwamitin tantancewa karkashin jagorancin shugaban jam'iyyar APC na kasa, Farfesa Nentawe Yilwatda ya fara tantance gwamnoni da sauran yan takara a Abuja.
Jam'iyyar APC ta fara fitar da sunayen wadanda za su tsaya mata takara a kujerun Majalisar tarayya, inda wasu fitattun yan majalisa duka rasa damar tazarce.
A ranar Asabar 16 ga watan Nuwambar 2024 da muke ciki aka fara kada kuri'a a zaben jihar Ondo inda za a fafata tsakanin APC da PDP da LP da NNPP da sauransu.
Hukumar zaben jihar Zamfara (ZASIEC) ta sanar da zaben kananan hukumomi 14 da aka yi inda ta ce jam'iyyar PDP ce ta lashe dukan kujerun da na kansiloli.
Jam'iyyar APC ta lashe dukkanin kujerun ciyamomi 20 a zaben kananan hukumomin jihar Ogun da aka gudanar ranar Asabar. 'Yan adawa sun nemi a sake zaben.
Rahoton Yiaga Africa ya nuna yadda APC da PDP saka saye kuri'u a zaɓen Ondo. Talakawa sun sayar da kuri'unsu a zaben a kan N5,000 zuwa N10,000 a zaben Ondo.
Tsohon kansilar mazabar Kwanso da wasu jiga jigan jam'iyyar NNPP da ma na PDP a jihar Kano sun sauya sheka zuwa APC, Sanata Barau Jibrin ya yi karin bayani.
Yayin da ake cigaba da zaben jihar Ondo, dan takarar PDP, Ajayi Agboola ya nuna damuwa kan yadda aka yi ta samun korafe-korafe kan zaben da aka gudanar.
Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Ondo na kan gaba a sakamakon zaben gwamnan Ondo da aka sanar na kananan hukumomi 15. PDP na biye da ita a can baya.
Dan takarar gwamnan jam'iyyar APC na jihar Ondo, Lucky Aiyedatiwa, ya shiga gaban na PDP bayan sanar da sakamakon zabe daga kananan hukumomi 15 na jihar.
A ranar Asabar, 16 ga watan Satumba ne hukumar INEC ta gudanar da zaben jihar Ondo. A halin da ake ciki, INEC ta fara sanar da sakamakon zaben daga kananan hukumomi.
Siyasa
Samu kari