Iyalan Malam Nasir El-Rufa'i sun ce hukumar ICPC ta hana mahaifinsu ganin likita duk da bukatar hakan tare da hana matatar shi mika masa abincin dare.
Iyalan Malam Nasir El-Rufa'i sun ce hukumar ICPC ta hana mahaifinsu ganin likita duk da bukatar hakan tare da hana matatar shi mika masa abincin dare.
Jam’iyyar ADC ta ayyana Kassim Gana Geidam a matsayin ɗan takarar gwamna a Yobe yayin da APC ta marawa Baba Wali baya, lamarin da ya kawo cikas ga Ahmad Lawan.
Asue Ighodalo ya ba shugaban APC na Edo, Jarrett Tenebe wa’adin kwanaki bakwai don janye kalaman cin mutunci, bayan zarginsa da satar biliyoyi a bidiyo.
Gwamnan jihar Filato, Caleb Mutfwang ya yi Allah wadai da hotun da ake yaɗawa ana cewa wai ya sauya sheka daga jam'iyyar PDP zuwa APC, ya faɗi masu hannu.
Wani dan Majalisar Tarayya daga jihar Plateau, Ajang Iliya ya koma jam'iyyar APC a yau Alhamis 12 ga watan Disambar 2024 wanda hakan ya jawo tarzoma a majalisar.
Dan takarae gwamnan jihar Bayelsa na jam'iyyar LP, Udengs Eradiri da mataimakinsa sun sanar da ficewa daga jam'iyyar. Ya fadi inda zai koma nan gaba.
Shugabannin NNPP na jihohin Kudu maso Kudu sun musanta raɗe-raɗin da ake cewa rigima ta raba jam'iyyar gida biyu, sun ce Kwankwaso ne jagoran jam'iyya na ƙasa.
Kungiyar kabilar Igbo (Ohanaeze Ndigbo) ta caccaki tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar kan kalamansa game da zaben 2027 da ake tunkara.
Tsohon gwamnan jihar Edo, Sanata Adams Oshiomhole ya bayyana cewa a yanzu ya yarda cewa ɗansa ya cancanci riƙe mukamin gwamnati saboda ya girma .
Hadimin shugaban kasa, Bola Tinubu na musamman, Daniel Bwala ya koka kan yadda wasu ke kwatanta Najeriya da kasar Ghana inda ya ce kasashe ba daya ba ne.
Gwamnatin jihar Benue ga ƙaryata rahoton da ake yaɗawa cewa tana nuna wariya ga wasu yan Majalisar dokoki masu goyon bayan Sakataren Gwamnatin Tarayya, George Akume.
Siyasa
Samu kari